Siyasar Najeriya
Koda dai an kammala zaben kasa kuma akwai sauran lokaci sosai kafin a sake wani zabe na gaba, har yanzu lamuran siyasa na daga cikin manyan batutuwan da ake tattaunawa yayinda yan siyasa ke bin hanyoyin kafa kansu.
Dogara, tsohon shugaban majalisar wakilai, ya bayyana hakan ne ranar Alhamis, 6 ga watan Fabrairu, a wurin wani taro a kan tsaro da wata cibiya (ARDP) ta shirya a Kaduna. Ya bayyana cewar gazawar samun shugabaci nagari da zai hada
Gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya yi ma matashin nan da ya tako a kasa daga jahar Katsina zuwa jahar Kano domin murnar nasarar da ya samu a kotun koli, kabakin alheri, kamar yadda Legit.ng ta ruwaito.
A jiya Kungiyar BZF ta ce dole Gwamna Uzodinma ya sauka daga kujerarsa nan da makonni 2. Kungiyar Biafra Zionists Federation ta yi wannan kira ne ta bakin shugabanta.
Korafin dan majalisar ya samu goyon bayan Honarabul Ali Ibrahim Shanono, mai wakiltar mazabar Bagwai/Shanono. Rahotanni sun bayyana cewa an rantsar da Uba Gurjiya ranar Talata yayin zaman majalisar da shugabanta, Abdulazeez Garba
Ahmad Lawan ya ja kunnen MDAs a game da mika rahoton binciken kudinsu na bara. Shugaban majalisar ya nunawa ma’aikatu su na da damar hana su kasafin kudin bana.
Jigon APC mai mulki, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira da a daina bata bangaren shari’a inda mutum ko ‘Yan siyasa ba su samu nasara a kotu ba.
Dr. Ngozi Okonjo-Iweala ta hau kujerar da manyan Duniya su ka hau a Jami’ar Havard. Ngozi Okonjo-Iweala ta shiga cikin shugabannin wata tsangaya a Jami’ar Amurkan.
Ministan yada labarai da al'adu ya ce Muhammadu Buhari bai yi watsi da dokokin kasa da hakkin jama’a wajen kawo wasu kudiri a kasar ba kamar yadda mu ka ji labari.
Siyasar Najeriya
Samu kari