Siyasar Najeriya
Jam’iyyar adawa ta United Progressive Party, UPP, ta dunkule tare da narkewa a cikin jam’iyya mai mulki, jam’iyyar APC biyo bayan soke rajistar ta da hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta yi.
Janar Babagana Munguno ya yi wasu fallasa inda aka gane cewa Abba Kyari ya na juya akalar Gwamnatin Buhari. Me aka gano daga wadannan wasiku?
Wata Baiwar Allah ta maka Atiku kara, ta na bukatar N45m saboda ya yi amfani da hotonta wajen kamfe. Yanzu dai an daga karar har sau zuwa Ranar 22 ga Watan Afrilu.
PDP za ta dawo mulki a Jihar Imo ta Kotun koli inji Shugaban Jam’iyyar. A cewarsa Kotun koli za ta janye hukuncin da ta yi a kan zaben Gwamnan da ya ba Hope Uzodinma nasara.
Mun ji cewa za a gudanar da bincike kan aikin da Gwamnatin APC ta yi a Zamfara. An nada kwamiti da ya kunshi Musa Bawa Musa da Hon Kabiru Magaji Kwatarkwashi su binciki lamarin.
Wani rahoto daga kungiyar taimakon kai da kai mai suna Center for Information Technology and Development (CITAD) ta ce a tarihin majalisar dattijan Najeriya, mata 36 kadai suka taba samun zama sanatoci tun 1999, kamar yadda...
Babachir David Lawal ya ce akwai abin ban dariya game da tafiyar APC. Tsohon Sakataren Gwamnatin kasar ya yi kaca-kaca da Gwamnoni, ya kira su kaskoki.
Alhaji Shettima Yerima ya ce ‘Yan Kudu maso Gabas ba su shirya mulkin Najeriya ba. Shugaban AYCF ya ba Ibo shawarar yadda za su samu mulki.
Mun ji cewa an samu mummunar baraka tsakanin NSA da Abba Kyari a Gwamnatin Tarayya. Rikicin cikin-gidan ya raba kan Hadimin Shugaban kasa Buhari da Abba Kyari.
Siyasar Najeriya
Samu kari