Siyasar Najeriya
Mun samu labari cewa Gwamnan Ogun, Mista Dapo Abiodun, ya yi wa ‘Yan APC da su ka jefi Buhari a Kamfe afuwa. Gwamnan ya ce komai ya wuce yanzu.
Babban hadimin shugaban kasa a kan harkokin watsa labaru, Malam Garba Shehu ya bayyana cewa wasu yan siyasa ne suka dauki nauyin biyan yaransu yan bangan siyasa domin su yi ma shugaban kasa Muhammadu Buhari ihu a jahar Borno.
Jam’iyyar APC mai mulki za ta dauki mataki game da cin kashin da ake yi wa ‘Ya ‘yanta. Adams Oshiomhole ya ce ya ji dadi yadda zuciyarsu ba ta yi rauni ba.
Ministan gida ya ce rashin gaskiya ya yi wa jama’a katutu tun kafin Buhari ya hau mulki. Wannan ya sa ba a ganin kokarin da gwamnatin kasar ta ke yi.
Omar Al-Bashir zai fuskancin ICC bisa zargin kashe. A dokar Sudan, ba a daure ‘Dan shekara 70, Bashir ya na da shekara 76 a Duniya.
An cire Ahmad Lawan, an nada wanda zai jagoranci kwamitin sulhun APC, Saboda ana zargin cewa Ahmad Lawan da Idris Wase manyan Magoya-bayan Adams Oshiomhole ne.
Lauyan Bello Adoke ya ce tsohon Ministan ya na fama da rashin lafiya a asibiti, ya kuma ce a bar shi a gidan kurkuku maimakon hannun EFCC.
Mun ji cewa wata kungiya mai suna CNG wanda ta kafa shege ka fasa ta yi watsa-watsa da Ganduje da Sarkin Musulmi a kan juya masu baya.
Mai magana da yawun majalisar, Benjamin Kali dan jam'iyyar APC daga jihar Abia, ya ce wannan hutun zai ba Musulmai damar zuwa salla yayin da wasu zasu samu abun motsa baki. "A likitance, ana bada shawarar cewa a guji dogon zama wa
Siyasar Najeriya
Samu kari