Siyasar Najeriya
Buba Galadima ya bayyana yadda aka kai aka kawo har aka ce hukumar Gwamnatin Najeriya ta bin sa bashin N349 shekaru 20 da su ka wuce.
Takanas jihar Ondo ta bayar da hutun aiki ranar Talata domin zuwan shugaba Buhari wanda ya yi daidai da ranar fara shagulgulan bikin murnar cikar gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu, a kan karagar mulki. Wasu na ganin ziyarar ta shuga
Gwamnan Ondo ya na fuskantar barazana a kan mulki bayan ya gano cewa wasu daga cikin Jagororin jam’iyyar APC su na yunkurin yi masa adawa a zaben fitar da gwani.
APC ta ce PDP ta na kokarin sauya takardun Mataimakin Gwamna a Bayelsa. APC ta ce bankado badakalar da PDP ta ke kitsawa a Jihar Bayelsa ne tuni.
Ibrahim Magu ya sake maida Jonah Jang da wani Ma’ajin Gwamnati gaban Alkali. Hukumar EFCC ta maida tsohon Gwamnan PDP ne bisa zargin da ake yi masa na sata.
Abu Ibrahim, wanda tsohon Sanatan Katsina ne ya fadawa Muhammadu Buhari abin da zai yi domin tarihi ya tuna da shi a lokacin da ‘Yan NCBSG su ka je Aso Villa.
Wasu yaran Adams Oshiomhole a Jihar Edo za su kai Shugaban PGF kotu bayan wasu maganganu da ya yi. Rigimar Jam’iyya ta kai har an kai ga zuwa kotu.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta nemi a sake duba hukuncin kotun koli wacce ta tabbatar da zaben Shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben Shugaban kasa na 2019.
Kungiyar Gwamnonin APC ta yi kaca-kaca da Adams Oshiomhole inda Darektan ta ya ce APC ba Jam’iyya ba ce a yanzu Injo Kungiyar Gwamnonin APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari