Siyasar Najeriya
Rigimar APC ta sa wasu Gwamnonin da ke goyon-bayan Oshiomhole su na neman hanyar ganin Buhari yau domin su hana a tunbuke Shugaban APC.
Wani daga cikin manyan APC ya ce shi ne Shugaba, domin har gobe Oshiomhole bai dawo ba. Yanzu dai rigimar cikin gidan APC ta rincabe.
Za ku ji abin da Tinubu ya fada game da Osinbajo yayin da ya kara shekara yau. An haifi mataimakin shugaban Najeriyar a irin wannan rana ne a shekarar 1957.
Mun ji cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tashi tsaye domin samun maslaha tsakanin Gwamnonin APC da Adams Oshiomhole inda ake sa ran cewa za a cin ma maslaha.
Gwamna Yahaya Bello na Kogi ya zare jiki daga zargin sauke Oshiomhole. Gwamnan Kogin ya yi wuf ya karyata zargin yi wa Oshiomhole kutun-kutun.
Gwamnonin APC a karkashin PGF sun ce sai an dawo da ‘Ya ‘Yan Jam’iyyar da aka dakatar. Gwamnonin APC su na ganin Adams Oshiomhole ya saba doka.
A jiya wani na-kusa da Oshiomhole ya fallasa Gwamnan da ya jefa APC a matsala. Ya ce Godwin Obaseki ne ya ke da hannu a kokarin tunbuke Adams Oshiomhole.
Mataimakin babban sakataren jam’iyyar na kasa, Mista Agbo Emmanuel ne ya sanya hannu kan takardar da ke dauke da jerin sunayen wadanda abun ya shafa sannan ya manna shi a akwatin sanarwa na jam’iyyar wanda ke sakatariyar ta.
Gwamnan jahar Ekiti, Kayode Fayemi, ya ce ayyukansa ba yunkuri ne na karban mulki daga wajen Shugaban kasa Muhammadu Buhari ba a 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari