Siyasar Najeriya
Majalisar dokoki ta amince da wani kudiri da ya maida Jami’ar Abubakar Olusola Saraki ta koma Jami’ar Kwara bayan Saraki ya sauka daga mulki.
Wata Kungiyar Kudu ta na zargin Gwamnatin Shugaba Buhari da wariya. Kungiyar ta tambayi Buhari laifin me Ibo su ka yi bayan ya hana su HOS.
Kotun koli ta y watsi da bukatar sake duba hukuncin da ta yanke na kwace kujerar gwaman jihar Imo daga hannun Emeka Ihedioha na jam'iyyar PDP tare da bayar da umarnin mika ta ga Hope Uzodinma na jami'iyyar APC. Da take yanke hukun
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Lawan ya bayyana cewa akwai bukatar yan Najeriya su dage wajen gudanar da addu’o’i ga shuwagabanninsu domin shuwagabannin su samu daman yi musu aiki yadda ya kamata.
Jam’iyyar PDP ta lashe kashi 100% na zaben da aka shirya a Enugu. Idan ba ku manta ba, a zaben kananan hukumomi, haka PDP ta samu irin wannan nasara
Wasu ‘Ya ‘yan PDP da ZLP sun tsere sun bar Jam’iyya sun bi APC daf da zaben Gwamnan Ondo. Mataimakin Segun Mimiko da wasu Manyan PDP sun koma APC a jihar.
A Najeriya dai mutane da dama na rasa rayukansu sakamakon hadurra a kan titunan kasar. Hadurra kuwa na faruwa ne saboda rashin kyan tituna da lalacewarsu. Sau da yawa dai jama'a na kokawa da yadda wasu titunan kasar nan suka lalac
Rotimi Akeredolu, gwamnan jahar Ondo, ya ce dansa Babajide ya yi aiki tukuru a lokacin kamfen dinsa kuma cewa babu abunda kowa zai iya idan ya yanke shawarar nada shi a matsayin Shugaban ma’aikatansa.
Yayin da aka dumfari siyasar 2023 tun yanzu, Bode George ya ce saboda ya yi wa tsohon gwamnan Legas Bola Tinubu ritaya zai tsaya takarar 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari