Siyasar Najeriya
Za ku ji abin da ya sa Gudaji Kazaure ba ya magana da Hausa a zauren Majalisa ba. A wata hirar ya fadi dalilin da ya sa albashi da alawus su ke karewa da wuri.
Wani Yaron Atiku Abubakar ya fito ya ce Mahaifinsu zai nemi takarar Shugaban kasa a zabe mai zuwa. Alhaji Adamu Atiku-Abubakar ya na cikin Kwamishinonin Adamawa
Yaran Oshiomhole sun fara juyawa Ize-Iyeamu baya a Jam’iyyar APC. Jiga-jigan sun dawo daga rakiyar Osagie Ize-Iyamu ne bayan wata ganawa da Bola Ahmed Tinubu.
Sanata Kashim Shettima ya rokawa Zulum Aljannah saboda aikin da ya ke yi. Sanatan ya roki Allah ya yi Zulum sakayya da gidan Aljannah bayan gina Firamari.
Yanzu duk Duniya babu wanda ya isa ya kama tsohuwar Ministan mai Diezani Alison Madukwe bayan ta samu takardar zama ‘yar kasa da mukami a gwamnatin kasar waje.
Majiyar jaridar ta sanar da ita wasu daga cikin mambobin jam'iyyar APC a majalisar dokokin jihar Ondo za su koma jam'iyyar PDP tare da mataimakin gwamnan. Dan
Katafariyar 'Rugar', wacce aka fara ginawa a dajin Falgore, za ta kunshi gidaje 200, makarantu, asibiti, ofishin 'yan sanda, babban dam domin shayar da dabbobi
Sanata Peter Nwoboshi da Ministan N/Delra su na rigima a kan kwangiloli a NDDC. Ministan Shugaba Buhari ya shiga cikin zargin badakalar N500m a Neja-Delta.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu ya ce shakka babu gwamnan jihar mai ci Godwin Obaseki ne zai lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar APC da za a yi.
Siyasar Najeriya
Samu kari