Siyasar Najeriya
Jami'an yan sanda sun mamaye majalisar dokokin jihar Ondo yayinda ake zargin shirin tsige mataimakin gwamnan jihar, Agboola Ajayi bayan ya sauya sheka zuwa PDP.
Yahaya Bello ya ce ya ji tausayin Obaseki, amma Jam’iyyar APC za ta lashe zabe a Edo, daidai yanzu kuma Gwamnonin PDP sun zauna domin ganin sun samu nasara.
A jiya mu ka ji wasu Ministoci su na rikici a kan kujerar Shugabar NBET inda Zainab Ahmed ta yi watsi da matakin Ministar wuta, ta dawo da Marilyn Amobi ofis.
Dan gaba-gaba cikin masu neman tikitin takarar gwamna na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Edo Mista Gideon Ikhine, ya janye wa Gwamna Obaseki.
Manyan dattijan yankin kudu da suka rattaba kan hannu a kan takardar karar sun hada da shugaban kungiyar dattijan kabilar Yoruba; Reuben Fasoranti, takwaransa
Da yake sanar da hakan ga wakilin kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) a ranar Litinin, Adjoto ya ce ya yanke shawarar fita daga jam'iyyar APC bayan ya tunt
A yau, Litinin, 22 ga watan Yuni, 2020, jam'iyyar APC, ta gudanar da zaben fidda dan takararta a zaben kujerar gwamnan jihar Edo, wanda za a yi a watan Oktoba.
Yan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Ribas ta ce sam bata aminta da Igo Aguma ba a matsayin mukaddashin shugaban jam’iyyar na jihar ba.
Kura ya taso a jam'iyyar Peoples Democratic Party bayan sauya shekar mataimakin gwamnan jihar Ondo, Agboola Ajayi zuwa jam'iyyar, ana ganin an fi bashi fifiko.
Siyasar Najeriya
Samu kari