Siyasar Najeriya
Sanata Ali Ndume ya koka kan halin da talakawan Najeriya ke ciki, ya ce manyan jami'an gwamnati ne ke cikin jin dadi da walwala yayinda talaka ke cike da tagumi
Tsohon Shugaban Jam’iyya ya roki Buhari hana APC wargajewa, ya ce dole APC ta tuna da nasarartaa zaben 2015 da aka mika mata mulki, amma yanzu aka saki layi.
Shugaban kasa Buhari ya yi watsi da sunan Magu a Majalisa, ya nemi a binciki Shugaban EFCC. Buhari ya bada umarnin a fara binciken Shugaban EFCC Ibrahim Magu.
An samu rabuwar kai a tsakanin gwamnonin jam'iyyar All Progressives Congress a lokaccin da ake tsaka da rikicin cikin gida kan wanda zai shugabanci jam'iyyar.
A jiya ne Shugaban rikon kwarya ya bayyana hanyar kawo karshen rikicin jam’iyyar APC. Prince Eta ya ce sai NEC ta zauna rigimar shugabancin gidan APC za ta kare
Mun kawo maku jerin manyan ‘Yan siyasan APC da PDP da ake yi wa hangen kujerar Sanatan Legas. Daga ciki akwai A. Ambode, Abike-Dabiri, da Sanata Gbenga Ashafa.
Mun kawo maku takaitaccen tarihin Abiola Ajimobi, tsohon Gwamnan da cutar COVID-19 ta kashe. Marigayin ya yi jinya na kwanaki 18, inda a karshe ya rasu yau.
Dakatar da Adams Oshiomhole daga kujerar APC ya barka Jam’iyyar APC inda hakan ya dagwulawa Bola Tinubu lissafi a Jam’iyyar APC yayin da aka dumfari 2023.
A cikin wasu jerin sakonni da ya wallafa a shafinsa na Tuwita, Fayose ya bayyana cewa; "APc ta fada rikici saboda Allah ya na fushi da jam'iyyar a kan take hakk
Siyasar Najeriya
Samu kari