Siyasar Najeriya
A jiya wata Kotu ta yi fatali da karar da aka shigar a kan Godwin Obaseki a Abuja. Kotu ta wanke Godwin Obaseki bayan ya zama ‘Dan takarar PDP a makon jiya.
Wasu manyan jam'iyyar APC sun ce Gwamna Kayode Fayemi ya na kokarin rufewa ‘Ya ‘yan jam’iyya baki a Ekiti. Hakan ya sa rikicin APC ya na neman dawowa danye.
Sabon shugaban riko na jam'iyyar APC kuma gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya isa hedikwatar jam'iyyar APC ta kasa domin gudanar da taro na farko bayan rantsa
Wani daga cikin jagororin Jam’iyyar PDP ya ce zai marawa APC baya a zaben Jihar Edo. Wannan ya sa PDP ta shiga tsilla-tsilla bayan ta ba Godwin Obaseki tuta.
Wani Jigon PDP ya fadi wadanda su ka yi kutun-kutun wajen sauke shugabannin. APC. A cewarsa Nasir “El-Rufai da wasu Mutum 3 su ka sa aka tsige Adams Oshiomhole.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa ya yi matukar farin ciki da babbar jam’iyyar adawa ta All Progressives Congress (APC) ta tsinci kanta a rikici
Mun ji abin da ya sa Shugaba Muhammadu Buhari ya dawo daga rakiyar Adams Oshiomhole a APC. Dole Buhari ya kwarewa Oshiomhole baya domin dinke barakar APC.
Da alamu a taron NEC, shugaba Buhari da wasu sun kunyata tsohon Shugaban APC, Victor Giadom. Shugaban Jam’iyya bai samu damar magana a zaman NEC din aka yi ba.
A ranar Alhamis ne Atiku, dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2019, ya wallafa a shafinsa na tuwita cewa; "PDP ce kyakyawan misali na jam'iyyar da zata kar
Siyasar Najeriya
Samu kari