Siyasar Najeriya
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo zai tafi wurin babban taron Jam’iyyar APC an jima. Hakan ya sa ya fasa zama da Gwamnoni sai zuwa nan gaba kuma.
Jam'iyyar All Progressives Congress za ta gudanar da babban taronta na kasa a yau Alhamis, 25 ga watan Yuni, daga cikin wadanda za su hallara harda Buhari.
Itse Sagay ya ba Buhari shawara ya kauracewa zaman yau na APC amma Gwamnoni su na goyon bayan taron NEC. Mai ba Shugaba kasa shawara ya kawo sabuwar magana.
Gwamnan Jihar Ekiti ya dura kan Mai ba Shugaban kasa Buhari shawara a rikicin APC. Kayode Fayemi ya karyata rahoton zuwa wurin Shugaban kasa da Victor Giadom.
Femi Fani-Kayode ya ba Bola Tinubu shawarar abin yi a rigimar Jam’iyyar APC. Fani-Kayode ya ce karshen Tinubu ya zo a siyasa tun da aka fatattake su a APC.
Kusoshin da aka kafa Jam’iyya da su za su halarci taron NEC da ya raba Jam’iyya domin kawo karshen rikicin APC amma Yaran Tinubu sun yi watsi da taron na yau.
Duk da kwamitin gudanarwa na jam'iyyar APC ya sanar da sunan Abiola Ajimobi a matsayin shugaban rikon kwarya, Giadom ya yi gaban kansa wajen sanar da cewa shine
Rt. Hon. Rotimi Amaechi ya bayyana matsayarsa a rigimar cikin gidan jam'iyar xAPC. Ministan kasar ya ce sam bai san komai a game da rigimar da ake yi a APC ba.
Jim Nwobodo wanda Dattijon ‘Dan siyasa ne, ya ba Inyamurai kujerar Shugaban kasa da zarar Buhari ya gama mulki. Nwobodo ya taba yin gwamna a jihar Anambra.
Siyasar Najeriya
Samu kari