Siyasar Najeriya
Gwamnan Ribas ya fadi abin da ya sa Jam’iyyar APC ba za ta taba samun hadin-kai ba. Sannan ya ce idan zai tafi ba zan tsaida Magaji ba, ya ce hakan na jawo fada
Wani Alkali ya karbe gidajen Ma’ajin Jonathan da ake zargi da laifin satar kudi. EFCC ta roki karbe dukiyar sata daga hannun tsohuwar Shugabar hukumar NSITF.
Wannan yana ƙunshe ne cikin wata sanarwa da kungiyar ta fitar bayan doguwar tattaunawa ta tsawon watanni da kuma tarurruka daban-daban da ta rika gudanarwa.
Masu bada shawara a kan tattalin arziki sun ce tallafin da za a bada zai iya gamuwa da cikas. Masana sun ba Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari wasu shawarwari.
A cikin wata ta daban, shugaba Buhari ya bukaci majalisar dattijai ta amince da nadin sabbin kwamishinoni uku a hukumar daidaito a rabon mukami da daukan aiyuka
Jam'iyyar All Progressives Congress na kokarin hada kan 'ya'yanta a fadin kasar domin ta yi nasara kan jam'iyyar Peoples Democratic Party a zabukan Ondo da Edo.
Bola Tinubu, Rotimi Amaechi, da Nasir El-Rufai sun fara harama na zaben 2023. Ministan Buhari da wasu manyan Gwamnonin APC sun fara harin siyasar tun yanzu.
Abdulazeez Musa YarAdua ya fede rigimar cikin gidan APC, ya ja kunnen Shugabannin Jam’iyya. ‘Dan siyasar kanin tsohon shugaban kasa Marigayi Ummaru Yar’adua ne
'Diyar Asiwaju Bola Tinubu ta samu alfarmar shiga kwamitin zakulo Matasa 20, 000 da za a dauka aiki a Legas. Sauran mata su ne Modupe Ola, da Serena Edward.
Siyasar Najeriya
Samu kari