Siyasar Najeriya
Mun ji cewa a jiya ne Gwamnan Bauchi Bala Mohammed ya yi wa Yakubu Dogara raddi, ya ce Dogara ya tafi Jam’iyyar APC ne domin a share ta’adin da ya yi a NDDC.
Shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP, Sanata Walid Jubrin ya bayyana cewa babu mamaki Dogara na hararar kujerar shugaban kasa ne shiyasa ya koma APC.
Tsohon Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Adams Oshiomhole ya bai wa al’umman jihar Edo hakuri a Kan kawo masu Godwin Obaseki da ya yi a matsayin gwamna a 2016.
Jiya ne Ministan Neja-Delta ya fito da jerin ‘Yan Majalisan da aka rabawa kwangiloli. Ministan Buhari ya maidawa Majalisa martanin barazanar da aka yi masa.
Tsohon Mai ba Buhari shawara kan harkar gurfanar da barayi, ObonoObla, ya ja kunnen jam’iyyar APC a kan zabe mai zuwa na 2023, ya hango APC ta sha kashi ta gama
Gwamna Nyesome Wike da Gwamnonin PDP sun yi wa Jam’iyyar APC da Buhari kashedi a yakin zaben aben Edo. Gwamna Wike ya ce babu wanda ya isa ya murde zaben Edo.
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara ya ce rushewar shugabanci a jiharsa karkashin mulkin Gwamna Bala Mohammed ne ya sa shi barin jam'iyyar PDP.
Dalilin tsohon Shugaban majalisar wakilai Yakubu Dogara na sauya-sheka daga Jam’iyyar PDP zuwa APC shi ne burin takara tare da Bola Tinubu inji wata kungiya.
Tsohon ‘Dan Majalisar Legas, Dipo Olounrinu ya ce ya kamata jama’a su fito su roki Tinubu ya nemi kujerar Shugaban kasa, ya ce shi ya na goyon bayan Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari