Siyasar Najeriya
Mun tattaro maku jerin rikicin gida da ya ci Gwamnatin Shugaba Buhari daga 2015 zuwa yanzu. Daga ciki har da rigimarsu Aisha Muhammadu Buhari da Mamman Daura.
Bayan sauya shekar da Yakubu Dogara ya yi zuwa APC, jam’iyyar mai mulki ta fara zawarcin tsoffin ‘ya’yanta da suka sauya sheka zuwa babbar jam’iyyar adawa.
Mataimakin shugaban majalisar dokokin jihar Edo, Mista Yekini Idiaye, tare da sauran wasu mambobin majalisar hudu sun bayyana goyon bayansu ga takarar Fasto Ize
Tsohon gwamnan Neja, Babangida Aliyu ya goyi bayan kira da Mamman Daura ya yi game da mika shugabanci ga wanda ya cancanta a 2023, ya ce ba a fahimce shi bane.
SERAP ta na so ayi wa ‘Yan Najeriya bayanin bashin da gwamnati ta ke karbowa. Za a nemi Alkali ya umarci gwamnati ta bayyana sharudan bashin da ake ci a kasar.
Babachir Lawal ya na gannin babu wanda ya isa ya hana Bola Tinubu takara a zaben 2023. Tsohon SGF ya kuma bayyana abin da ya sa aka tsige Adams Oshiomhole.
Jam’iyyar adawa ta PDP ta na neman yi wa Hon. Yakubu Dogara kiranye daga Majalisa. PDP ta yi kaca-kaca da Dogara ne bayan ya sauya-sheka a karo na 3 kwanan nan.
Mun ji cewa kungiyoyi su na zargin Ministan shari’a da laifuffuka 14, sun nemi Buhari ya yi bincike. Kungiyoyi fiye da 150 su ka hurowa Ministan Najeriyan wuta.
Sanata Ali Ndume, ya nuna goyon bayansa ga mika ragamar shugabancin kasar ga yankin kudancin kasar a 2023 bayan kammala mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Siyasar Najeriya
Samu kari