Siyasar Najeriya
Tsagin Tanimu Turaki ya yi ikirarin cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya fara takaicin yadda shirinsa na hana tsaida dan takara a PDP ya rushe kafin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyun adawa a Najeriya sun bayyana rashin amincewa da batun da shugaban hukumar INEC ya yi game da babban zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana cewa rashin tsaro na barazana ga gudanar da sahihin zabe.
Dan takarar gwamnan jihar Gombe, wanda ya samu tikiti ta tsarin masalaha, Jamilu Gwamna ya bukaci sauran wadanda suka nemai takara su zo a hada kai don nasarar APC.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce bai goyi bayan kowa domin takarar gwamnan Rivers ta 2027 ba, yana jiran hadakar PDP da APC ta yanke matsaya kan haka.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci bangaren Tanimu Turaki, kan rikicin PDP. Ya yi barazanar kulle ofis idan suka bude shi.
Wani dan majalisar dokokin jihar Borno, ya roki alfarmar a bari ya sake komawa kan kujerarsa. Dan majalisar ya fashe da kuka yayin da yake wannan roko.
Dan jam'iyyar ADC. Dele Momodu ya ce matsin lambar siyasar Shugaba Bola Tinubu ne ya tilasta Peter Obi da Rabiu Kwankwaso hada kai domin tunkarar zaben 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari