Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi sababbin zarge-zarge kan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. Ya ce za su yo kokarin murde zaben 2027.
Rikicin siyasa ya kara kamari a Bayelsa yayin da ake ta maganganu kan wanda zai maye gurbin marigayi mataimakin gwamna, Lawrence Ewhrudjakpo da ya mutu.
A labarin nan, za a ji cewa Bulama Bukarti, fitaccen lauya a Najeriya ya ce akwai shakku a yunkurin bayyana cewa ana yi wa kiristoci kisan gilla a Najeriya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fito fili ya caccaki gwamnatin shugaba Donald Trump game da saka bakin da ya yi a Najeriya ya harzuka 'yan majalisar Amurka.
Jam'iyyar NNPP ta nemi Majalisar wakilai ta cire Hon. Aliyu Sani Madaki daga mukamin mataimakin shugaban maras rinjaye saboda zarginsa da cin amana.
Sakataren jam'iyyar ADC, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa suna fatan samun mabobi akalla miliyan 14 yayin da za su fara rajistar mutane a Najeriya a 2026.
Hajiya Naja'atu Muhammad ta soki Sheikh Isa Pantami, inda ta kira shi makaryaci a shirin Ali Jita. Ta kuma soki tsarin zaben Najeriya da ta kira na 'kama karya.'
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya yi magana kan fitar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC. Amaechi ya ba jam'iyyar ADC shawara.
Mataimakin Gwamnan Abia, Ikechukwu Emetu, ya bayyana cewa LP ta shirya karɓar Bola Tinubu, idan ya shirya barin APC, duk da rikicin cikin gida a jam'iyyar.
Siyasar Najeriya
Samu kari