Siyasar Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta samu damar kawo karshen rikicin da ya kunno cikinta a reshen jihar Kano bayan sauya shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Jam'iyyar ADC ta fitar da sabon jadawalin zaɓukan fitar da gwani na 2026, inda ta rage kudin fom ɗin takarar shugaban ƙasa zuwa N90m da na gwamna zuwa N30m.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana Kwankwasi da tsuntsun siyasa saboda yadda yake yawan canza jam'iyya a tarihin siyasarsa.
Jam'iyyar NDC mai adawa a Najeriya ta fara magana kan babban zaben shekarar 2027. Ta bayyana cewa za ta tsayar da nagartattun 'yan takara a babban zaben.
Taron da jam'iyyar NDC ta shirya domin zaben shugabanni a jihohi ya rikida zuwa rigima a jihar Enugu, yan daba sun tayar da hargitsi a wurin taron yau Talata.
Kakakin jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Mista Bolaji Abdullahi, ya zargi Peter Obi da rashin sanin manufofin jam’iyyar kafin ficewarsa zuwa NDC.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2023, Datti Baba Ahmed, ya yi tsokaci kan hadewar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi a NDC.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa Najeriya za ta ga amfanin komawar Tinubu karagar mulki bayan an sake zabensa.
Wasu malamai biyu a mazabar Mani da Bindawa sun nuna rashin amincewarsu da tsaida mace a matsayin yar takarar kujerar Majalisar wakilai a inuwar APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari