Siyasar Najeriya
Dino Melaye ya ce dukiyarsa ta fito ne daga kiwon akuya, inda ta haihu har ya samu kudin biyan kudin makarantarsa, sannan ya zuba sauran kudin a harkar hannun jari.
A labarin nan, za a ji cewa an samu karancin mata a neman takarar gwamnan jihar Osun inda mace daya ce kawai ta nemi ja da Ademola Adeleke a zaben da ake yi yau.
Gwamna Ademola Adeleke, Bola Oyebamiji da Najeem Salaam na fafatawa, yayin da Osogbo, Olorunda da wasu kananan hukumomi ke da muhimmiyar rawa a zaben.
Zaɓen Osun 2026 na da ‘yan takara gwamna 14, ciki har da maza 13 da mace daya tal, masu shekaru tsakanin 37 zuwa 69 da matakan karatu daban-daban.
Jam'iyyun APC da Accord na fuskantar zargin raba kudi har N10,000 zuwa N20,000 ga masu zaɓe yayin da ake gudanar da zaɓen gwamnan jihar Osun na 2026.
Hukumar INEC ta jaddada aniyarta na bai wa kowane mai kada kuri'a yancin da doka ta tanadar masa cikin gaskiya da adalci a zaben gwamnan jihar Osun.
Tun da za a kece raini, an kawo dalilan da ka iya bawa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) damar yin nasara a zaben gwamnan Osun na ranar Asabar, 15 ga Agusta
Dino Melaye ya zargi tsofaffin shugabannin PDP uku da sayar da jam’iyyar ga Bolabinubu, kafin Wike ya kara dagula rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar.
Hukumar INEC ta ƙara tsaurara tsaro a Osogbo gabanin zaɓen gwamnan Osun, yayin da sama da PVC miliyan 1.9 aka karɓa daga masu rajista miliyan 2.3.
Siyasar Najeriya
Samu kari