Siyasar Najeriya
Daya daga cikin masu neman takarar shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar ADC, Mohammed Hayatudeen, ya sayi fom din neman tsayawa takara a 2027.
Jam'iyyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa za ta gudanar da zaben fitar da gwani domin tsaida dan takarar shugaban kasa a babban zaben shekarar 2027.
Kungiyar Musulmin Oyo ta bukaci Seyi Makinde ya nuna adalci da daidaito ta hanyar mara wa dan takarar Musulmi baya a zaben gwamnan jam'iyar PDP mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Adams Oshiomhole ya ce zaman Godswill Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattawa ya saba da sabhwar dokar da aka samar.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya mika fom din neman takarar Bola Tinubu a 2027. APC ta nemawa Tinubu goyon bayan jama'ar Najeriya.
Jam'iyyar PDP mai adawa ta rasa daya cikin sanatocin da take da su. Sanata mai wakiltar Kaduna ta Arewa, Ibrahim Mustapha, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC.
Kotun Tarayya da ke Jalingo ta hana tsohon gwamnan Taraba, Rabaran Jolly Nyame, takarar zaben 2027 saboda hukuncin da aka taba yanke masa kan rashawa.
Kungiyar Obidient da aka sani da goyon bayan Peter Obi ta rusa tsarinta gaba daya, ta kuma katae duk wata alaka da jam'iyyar LP domin tunkarar zaben 2027.
Daya daga cikin masu neman takarar gwamnan jihar Gombe a APC, Usman Bello Kumo, ya amince da dan takarar maslaha da jam'iyyar ta tsayar domin zaben 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari