Siyasar Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atikubl Abubakar, ya bukaci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), da ta sauya lokacin babban zaben shekarar 2027.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, Ali Ndume, ya yi hannunka mai sanda ga jam'iyyar APC. Ya ja kunnenta kan jam'iyyar adawa ta ADC.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El Rufai ya yi ikirarin cewa ya saurari wayar Nuhu Ribadu, inda ya ji lokacin da yake ba da umarnin a kama shi a tsare.
El-Rufai zai tsaya takarar 2027? Tsohon gwamnan Kaduna ya ba da amsa a yau Juma'a, inda ya bayyana abubuwan da za su sanya shi shiga takarar shugabancin Najeriya.
Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci Nasir El-Rufai jim kadan bayan an yi yunkurin kama tsohon gwamnan a filin jirgin sama. Sun tattauna kan kada Tinubu a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi zarge-zarge kan jam'iyyar APC mai mulki. Ya ce tana shirin raunana ADC bayan ta ruguza PDP.
Wani jigo a APC, Cif Eze ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na fargabar zaben 2027 duk da mafi yawan gwamnoni na tare da shi a jam'iyyar APC.
Hukumar INEC ta bayyana cewa ta shirya tsaf domin gudanar da babban zaben 2027, ta sanar da ranakun da ta ware domin zaben shugaban kasa da na gwamnoni.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC ta koka a kan yadda hukumomi ke matsa wa yan adawa, wadanda ke ae zargi da badakala kuma na watayawa a gwamnati.
Siyasar Najeriya
Samu kari