Siyasar Najeriya
Rikicin jam'iyyar APC a Jihar Benue ya dauki sabon salo a yayin da wasu bata gari, a safiyar ranar Laraba suka cinna wuta a gidan jigon jamiyyar APC, Alhaji Abu
Hukumar gudanarwar jami’ar jihar Kaduna (KASU) ta koma karatun zango na biyu na shekarar 2020/2021 ga dalibanta na digirin farko har zuwa digirin digirgir.
Wani matashin mai sana'ar aski a jihar Gombe fara yiwa mazauna yankinsu hidimar aski kyauta domin nuna goyan baya ga yakin neman zaben shugabancin kasa ba.
Nasir El-Rufai ya bayyana yadda suka yi da Bola Tinubu tun kafin zaben fitar da gwani. Hakan martani ne ga masu cewa yana neman kujera idan Bola Tinubu ya ci.
Gwamnan Filato za a nada a matsayin Darekta Janar na kwamitin yakin zaben Bola Tinubu. An cin ma matsaya ne bayan da manyan APC suka yi zama a jihar Legas.
Wani tsohon ɗan majalisar dokokin tarayya da ya shafe zango biyu kan kujera, da wani ɗan takarar da ya nemi tikitin gwamna a Ebonyi da wasu jigogi sun koma LP.
Tsohuwar shugabar mata a jam’iyyar APC mai mulki a karamar hukumar Omala ta jihar Kogi, Hajiya Ageji Omale ta tsallake rijiya da baya a wani harin da aka kai.
Za a ji labari cewa Tsohon Mai neman Shugaban kasa a APC ya koma goyon bayan LP da Peter Obi. Dr. SKC Ogbonnia ya shaidawa Duniya cewa ya sauya gida a siyasa.
An kuma, mai yiwuwa dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC mai mulki, Bola Ahmed Tinubu ya sake fuskantar koma baya a jirgin yakin neman zabensa a jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari