Siyasar Najeriya
Gwamna Nasir El-Rufai ya bayyana cewa yana daya daga cikin mutane 37 da suka daura tsintsiyar jam’iyyar APC tun farko don haka ya dauki jam’iyyar 'ya'yansa.
Za a ji Sanatan APC ya bukaci babban Hadimin Buhari ya ajiye aikinsa saboda gazawa, yace Babagana Monguno ya gaza wajen aikinsa na bada shawara a kan tsaro.
A ranar Litinin ne muke samun labarin cewa, gwamnatin tarayya ta sanar da hana shigo da layukan waya da aka fi sani da SIM a kasar kamar yadda ake a baya...
Awanni 24 bayan sauya sheƙar shugaban ƙaramar hukuma mai ci da Kansiloli, tsohon kwamishinan tsaro a jihar Sakkwato, Garba Moyi, ya bi sahu ya koma jam'iyyarAPC
Jam'iyyar LP ta su Peter Obi ya samu karin ƙarbuwa a arewa, aƙalla mambobin NNPP da APC 700 bisa jagorancin shugabannin su suka sauya sheƙa zuwa LP a Adamawa.
Wani ‘Dan Jam’iyyar PDP ya samu tikitin zama ‘Dan takara a APC a 2023. Har yanzu rajistar AMA Abiodun da PDP tana nan, sai ya ke neman mulki jam’iyyar APC.
Nyesom Wike ya zauna da Gwamnonin PDP, ya sa sharadi kafin ya goyi bayan Atiku Abubakar. Gwamnoni masu-ci da tsofaffin Gwamnoni sun halarci wannan taro a jiya.
Suleiman Othman Hunkuyi ya yi alkawarin zai maido Sarakunan da aka cire. Nasir El-Rufai ya cirewa Hakimai 313 da Masu unguwanni 4, 453 rawani a Yunin 2017.
Rikicin da ake yi a jam’iyyar APC a kan tikitin Musulmi da Musulmi da aka yi a zaben 2023 ya jawo ana wasan tonon silili a kan BOla Tinubu da maganar zaben 2023
Siyasar Najeriya
Samu kari