Siyasar Najeriya
Tsohon gwamna jihar Legas, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya lashe zaben fidda gwanin yan takaran shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC.
Tauraron mawaki, Timi Dakolo, ya bayyana bacin ransa tare da nuna rashin jin dadinsa ga jam’iyyar APC mai mulki da ta yi amfani da wakarsa ta Great Nation a lok
Cikin sabbin masu zabe 34,000 da suka yi rajista daga watan Yuni zuwa Disamba a Legas, 3,000 kawai suka karbi katin zabensu na dindindin (PVC) a cewar kwamishin
Wani bidiyon da ya yi yawo a shafukan sada zumunta ya nuna lokacin da dan takarar shugaban kasa a APC kuma gwamnan Kogi ya yi wani abin da bai dace ba ga Adamu.
Chinedu Nwajiuba, kanin 'dan takarar shugabancin kasa a karkashin jam'iyyar APC, Emeka Nwajiuba, ya yi bayanin dalilin da ya hana ya yayansa halartar zaben.
Yayin da aka fara kirgen kuri'u a babban taron APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, shine kan gaba a cikin masu neman tikitin shugaban kasa na jam'iyyar mai mulki.
A zaben fidda gwanin takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC da ke gudana a dandalin Eagle Square da ke Abuja, ‘yan takara 14 ne ke cikin jerin wadanda ake kasa
Ana kyautata zaton Osinbajo ne kusa da tsohon gwamnan Legas Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a cikin ‘yan takara 23 da ke neman tikitin takarar shugaban kasa na jam’iy
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya yi kira ga Deleget kafin fara zabe, su zaɓi wanda zai cigaba daga inda zai tsaya, kar su bari PDP ta dawo da Najeriya baya.
Siyasar Najeriya
Samu kari