Siyasar Najeriya
Tsagin da jam'iyyar ADC da Nafiu Bala ke jagoranta ya bayyana cewa bai kamata jam'iyyar ta fara sayar da fom din neman takara ba. ya bukaci David Mark ya dakata.
Manyan 'yan jam'iyyar ADC na kasa, Atiku Abubakar, Rotimi Amaechi da Mohammed Hayatu-Deen sun saye fom din Naira miliyan 90 domin takarar shugaban kasa.
Babban rikici ya raba kan Gwamnonin APC (PGF) a ranar 8 ga Mayu, 2026, inda aka samu ɓangarori biyu ƙarƙashin Hope Uzodimma da Dapo Abiodun gabanin zaɓen 2027.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
Tawaga ta musamman ta sayi fam din takarar shugaban kasa na ADC jan N90m a madadin tsohon ministan sufuri, Chubuike Rotimi Amaechi a Abuja yau Juma'a.
Tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan ya bayyana cewa maganar bai halatta ya fito takara ba, batun ne da kotuna suka riga suka yi hukunci kansa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana lissafin da suka buga da ya kai su da hakura ga zama a hadakar adawa ta ADC a Najeriya.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dage shari’ar da Nafiu Bala Gombe ya shigar da yake kalubalanatar shugabancinta ƙarƙashin David Mark ba tare saka rana ba.
A labarin nan, za a ji cewa makusantan mai neman takarar Sanata a Taraba, Bello Badejo sun bayyana cewa an dauke ubangidansu bayan ya gana da magoya baya.
Siyasar Najeriya
Samu kari