Siyasar Najeriya
Hadimin gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo ya bayyana cewa Sanata Neda Imasuen na jam'iyyar LP zai sauya sheka zuwa APC mai mulki a Najeriya.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya sanar da sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC a yau Laraba. Gwamnan ya ce ya koma APC ne domin kawo cigaba.
Rahotanni na nuni cewa Gwamna Siminalayi Fubara na duba yiwuwar sauya sheka zuwa APC domin sulhu da Tinubu. Wannan na zuwa ne bayan ganawarssu a birnin Landan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Siminalayi Fubara kan rikicin siyasar jihar Rivers da ya kai ga ayyana dokar ta-baci. Nyesom Wike bai ji dadi ba.
Gwamna Umar Namadi Ɗanmodi ya karɓi mambobi 216 daga NNPP da PDP zuws APC, sun ce shugabancin gwamnan da ayyukan alherin da yake ne suka ja hankalinsu.
Babban jigo a jam'iyyar APC kuma darakta a hukumar raya kogunan Hadejia da Jama'are, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya caccaki Buba Galadima da Hakeem Baba-Ahmed.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP a zaben 2023, Adebayo Adewole ya ja kunnen Nasir El-Rufai kan yin yaki da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon mataimakin shugaban PDP, Cif Bode George ya nuna takaici kan yunƙurin sauya shekar gwamnoni 4 zuwa APC, ya ce wannan abin kunya ne a siyasa.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Bode George ya nuja damuwa kan yunkurin Atiku Abubakar na sake neman takarar shugaban ƙasa karo na uku a inuwar PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari