Siyasar Najeriya
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir el-Rufa'i a wani masallaci a Abuja. Haduwarsu ya kara karfafa rade radin sauya shekar Kwankwaso.
Ɗan majalisar wakilai, Ikenga Ugochinyere ya hango matsaloli a PDP inda ya gwamnoni biyu da ‘yan majalisa 40 na shirin ficewa daga PDP saboda rikice-rikice.
Hadimin Gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta a bangaren matasa da kungiyoyin farar hula, Harrison Gwamnishu ya ajiye aikinsa saboda matsalar tsaro.
Tsagin NNPP ya zargi 'yan Kwankwasiyya da jawo ficewar Sanata Kawu Sumaila da wasu jiga jigan NNPP zuwa APC. Ya nemi a yi sulhu da Rabiu Kwankwaso.
NNPP ta yi magana kan zaben 2027 inda mai magana da yawunta, Ladipo Johnson, ya ce suna nazarin yiwuwar ci gaba da zama a NNPP ko kuma shiga kawance da Atiku.
Masanin siyasa kuma mai sharhi kan harkokin jama'a, Majeed Dahiru, ya tabo batun zaben 2027. Ya fadi rawar da El-Rufai zai taka wajen kawar da Bola Tinubu.
Dr. Hakeem Baba-Ahmed ya ce ya bar mukaminsa na Mai ba mataimakin shugaban kasa shawara a kan harkokin siyasa saboda yadda ake tafiyar da gwamnatin tarayya.
Usman Bugaje ya ce jam'iyyar APC na amfani da kuɗi da barazana wajen janyo ‘yan adawa, yana mai cewa hakan na rushe siyasa da dimokuraɗiyyar Najeriya.
Tsohon sufeton 'yan sandan Najeriya, IGP Mohammed Adamu zai fito takarar gwamna a jihar Nasarawa a 2027. IGP Adamu ya yi aiki da Muhammadu Buhari.
Siyasar Najeriya
Samu kari