Siyasar Arewa
Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na kokarin hada tikitin hadin gwiwa a karkashin ADC tare da jan hankalin shugabannin Arewa su mara musu baya kafin zaben fidda gwani.
Hajiya Lubna Baba Gusau ta ayyana shiga takarar Sanatan Zamfara Ta Tsakiya a 2027, inda ta yi alƙawarin ba da fifiko ga mata, matasa, da kuma ci gaban mazaɓarta.
Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Gwamnonin Arewacin Najeriya guda 10 ne ke neman tazarce a zaben shekarar 2027 bayan nasarar farko a zaben 2023 da aka yi a fadin kasar baki daya.
Gwamnoni 7 na Arewa, ciki har da Zulum da Buni, za su sauka daga mulki a 2027. Legit Hausa ta yi nazarin nasarorinsu da kuma makomar siyasarsu kafin barin gado.
Jam’iyyar APC a Kebbi ta shirya gagarumin gangamin hadin kai na mutum miliyan daya domin nuna goyon baya ga Bola Tinubu da Gwamna Nasir Idris a zaben 2027.
Masu goyon bayan Sheikh Isa Ali sun fara hada kudi domin saya masa fom din takara na Naira miliyan 50 a jihar Gombe domin ya yi gwamna a jam'iyyar APC.
Tsohon Minista Hadi Sirika ya ayyana neman kujerar Sanata a Katsina ta Arewa yau 24 ga Afrilu, 2026, sakamakon kiraye-kirayen al'ummar shiyyar Daura.
Dan marigayi Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya ce ya amsa kiraye-kirayen al’umma bayan ganin irin gudummawar da mahaifinsa ya bayar tun daga soja zuwa farar hula.
Siyasar Arewa
Samu kari