Siyasar Arewa
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Idris Wada, ya sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa PDP, inda ake sa ran Gwamna Usman Ododo zai tarebe shi a ranar Litinin.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya sanar da cewa zai sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance ranar Laraba, 19 Ga watan Nuwamba, 2025.
A labarin nan, za a ji yadda wasu mata da suka buga gwagwarmaya a siyasar jihohinsu suka sha kasa a zaɓukan gwamnoni bayan sun tsaya takara a jam'iyyu daban-daban.
An kashe tsohon dan takarar Majalisar Tarayya, Hon. Umar S. Fada Moriki, a kan hanyar Tsafe, lamarin da ya tayar da hankalin al’ummar Zamfara baki ɗaya.
Mutum ɗaya ya mutu, shida sun ji rauni a turmutsutsin da aka samu a gidan Ministan Tsaro, Bello Matawalle a Gusau. An ce lamarin ya faru ne a ziyarar ministan.
Gwamnatin jihar Filato ta yi watsi da rahoton da ake yadawa cewaGwamna Caleb Mutfwang ya tattara kayansa ya bar PDP, kuma ya shiga jam'iyyar YPP.
A labarin nan, za a ji yadda jagororin PDP biyu suka bayyana mabambantan ra'ayoyi a kan babban taron jam'iyya da ke tafe a ranar Asabar a jihar Oyo.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya da ke mulki a Zamfara ta karyata ikirarin da APC ta yi na cewa ana shirin kai wa Bello Matawalle hari idan ya sauka a jihar.
Wani dan jam'iyyar ADC, Hon. Nuhu Abdullahi Sada ya bayyana cewa ya yi mafarki Nasir El-Rufa'i ya zama shugaban kasa a 2027, Rauf Aregbesola mataimakinsa.
Siyasar Arewa
Samu kari