Shugaban Sojojin Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga manyan hafsoshin tsaron Najeriya da su samar da gudanar da cikakken nazari game da tsare tsare da dabarun da suke amfani dasu a yaki da ISWAP, don duba yiwuwar kirkiro sabbin dabaru.
A zaman jiya, Majalisa ta yi magana a sakamakon ta’adin da aka yi a Garkida inda ‘Yan ta’addan Boko Haram su ka kai farmaki a Gombi.
Wasu mazauna Garkida da ke karamar hukumar Gombi ta jihar Adamawa sun zargi rundunaar sojin saman Najeriya da kin daukar mataki yayin da mayakan Boko Haram suka kai musu hari a makon da ya gabata...
Mai girma Uwargidar Najeriya Aisha Buhari ta lissafo hanyar da za a kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar nan. Daga ciki ta ce ya kamata Gwamnati ta kula da hakkokin Sojoji.
Taron ya samu halartar shugaban rundunar sojojin kasa na Najeriya; Laftanal Janar T. Y Buratai, takwaransa na sojojin sama; Air Vice Marshak Sadique Abubakar, da kuma na sojojin ruwa; Vice Admiral Ibok Ekwe Ibas, da kuma shugaban
Kiran Shugaba Buhari ya tsige manyan ya na kara samun karbuwa a Najeriya bayan NBA ta fito ta na cewa a sauke shugabannin sojojin domin a kawo sababbin tsare-tsare.
Mun samu labarin yadda ‘Yan Sanda su ka kashe wani Tauraron ‘Dan wasan kwallon kafa. Yanzu dai Kwamishinan ‘Yan Sanda ya umarci a kama Jami’in da ya kashe ‘Dan kwallon.
Ramalan Yero ya na ganin cewa ‘Yan siyasa su na da hannu a kan matsalar rashin tsaro. Wanda ya ce abubuwa biyu su ka kawo rashin tsaro a kasar nan.
A sabuwar dokar sabon tsarin saka kaya a rundunar sojin, mabiya addinin Sikh da Musulmai zasu iya neman 'yancinsu na addini domin yin rawani, barin gemu da amfani da hijabi kuma za a amince da bukatarsu matukar shigarsu bata nuna
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari