Shugaban Sojojin Najeriya
Miyagu sun hallaka mutane 21 a karamar hukumar Giwa a makon nan. ‘Yan bindiga sun kona mutane rututu kurmus da ransu a Bakali. An badawa Jama’a wuta daga gama Jana’izar wadanda aka kashe
Shugaban rundunar sojin Najeriya, Lt.General Tukur Buratai ya ce babu sassan kasar nan da suka fi karfin Boko Haram, har da jihar Legas wacce ake kallo a cibiyar kasuwancin Najeriya kuma jihar da ta kunshi mutane mafi yawa...
A game da matsalar rashin tsaro, Majalisa ta na so Buhari ya dauki tsattsauran mataki. ‘Yan Majalisa sun kara tado maganar tsige Shugabannin Sojoji jiya.
A halin yanzu, wasu Kungiyoyin Arewa sun bukaci Buhari ya yi murabus daga kan mulki. Sun ce Buhari ya ajiye mulki tun kafin Najeriya ta zama kamar Somaliya.
Aliko Dangote ya ce idan ba mu kawo karshen rashin aikin yi ba, za a yabawa aya zaki nan gaba. Dangote ya ce rashin tsaro ya na da alaka da matsalar rashin abin yi.
Shugaban Majalisa ya roki Amurka ta kawowa Najeriya dauki na ganin bayan masu tada kafar baya tare da kawo karshen matsalar tsaron da ke damun kasar.
A ranar Juma’a, 7 ga watan Fabrairu ne rundunar sojin Najeriya ta yankewa wasu sojoji uku hukuncin zaman gidan yari na shekaru 10 a kan laifin kisan kai. Sojojin da aka yankewa hukuncin sun hada da Manjo Akeem Oseni, manjo Ogbemud
A yayin ziyarar, Zulum ya zargi Sojoji da barin mutane a hannun Boko Haram, inda yace Sojojin daya kamata su samar da tsaro a Auno, amma sai ka ga sun yi tafiyarsu da an ce karfe 5 na yamma ta yi.
A cikin karshen maon jiya ne aka samu wasu Sojojin Najeriya da su ka fatattaki wasu ‘Yan Boko Haram a Borno bayan sun buda masu wuta da jirage.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari