Shugaban Sojojin Najeriya
A halin yanzu Sojojin Najeriya su na cigaba da kashe Boko Haram. ‘Yan Boko Haram sun dauki kashinsu a hannun Sojojin Operation Lafiya Dole a yankin Nganzai.
An yi wata gwabzawa tsakanin Sojoji da 'Yan Boko Haram a Garin Baga. A sanadiyyar wannan karo, an yi raga-raga da ‘Yan ta’adda har 20 inji Janar John Enenche.
Wata tawagar 'yan sanda a karakshin jagorancin CSP Yahaya Adesina, DPO na ofishin Ilemba Hausa Division, ta samu nasarar kama sojojin bogin da su ka harbe saja
A watan Yuni, za a fito da tsofaffin ‘Yan Boko Haram a cikin Jama’a a Najeriya. Janar John Enenche ya ce tubabban ‘Yan ta’addan akalla 603 za su shigo Gari.
A cikin sanarwar da rundunar soji ta wallafa a shafinta na tuwita, ta bayyana cewa ta samu nasarar kama mambobin kungiyar 'yan ta'adda mai suna 'Bassa'. An kama
Rahoton, wanda ya fito daga hedikwatar ofireshon Lafiya Dole ya bayyana cewa mayakan sun fuskanci tirjiya da mayar da martani daga dakarun soji tare da kashe da
Ya bayyana cewa daga baya sun sallami Bala da wasu sauran matasa hudu bayan sun gano cewa basu da laifi, amma a hanyarsu ta fita daga ofishin, sai wani soja ya
Kasar Jamhuriyar Nijar wanda ita ma ta na cikin masu fama da rikicin Boko Haram a yankin Sahel, ta yi wa wani namijin kokari inda ta hallaka ‘yan ta’ddan 75.
Sojoji sun dakile ta’adin Miyagu a Kauyukan Galbi, Damba da Kabarasha a Kaduna. ‘Yan ta’addan sun dauki kashinsu a hannun Rundunar Sojojin a karawar da aka yi.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari