Shugaban Sojojin Najeriya
An yi jina-jina da Sojoji da ‘Yan Sanda saboda takunkumin zaman gida. Kullen Coronavirus ya sa har an kashe Soja, an yi wa ‘Dan Sanda raga-raga a Garin Bomadi.
A wani atisaye da kwamandan rundunar 21SAB ya jagoranta, dakarun soji sun kwace kauyen Bula Shatane daga hannun mayakan kungiyar Boko Haram tare da lalata gidaj
An fahimci cewa sojojin Boko Haram na ISWAP su na cin karensu babu babbaka a iyakar Borno. Masunta su na biyan ‘Yan Boko Haram harajin kami kifi a tafkin Chad.
Za ku ga banbancin DCP Abba Kyari, Janar Abba Kyari da Malam Abba Kyari. A halin yanzu duka wadannan Bayin Allah sun rasu face DCP Abba Kyari mai shekaru 45.
Wasu Miyagu sun kashe Bayin Allah ana tsakiyar fama da COVDI-19 a Jihar Katsina. Hakan na nufin annobar Coronavirus da ‘Yan ta’adda sun hadu sun burmawa jihar.
Shugaban kwamitin Sojan kasa a majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume ya bayyana komawar babban hafsan Sojan kasa, Tukur Yusuf Buratai jahar Borno ya yi daidai.
Bisa la'akari da yanayin fama da annobar cutar covid-19 da ake ciki, jaridar ta zargi Buratai da sabawa umarnin hukuma na nesanta da saka takunkumi domin rufe
A makon jiya ne Buratai ya sanar da komawarsa yankin arewa ta gabas bayan rahitotanni sun bayyana yadda sojojin kasar Chadi, a karkashin shugaban kasarsu, Idris
Mun ji cewa Dakarun Sojojin Najeriya za su maida Boko Haram tarihi kwanan nan. Tukur Buratai ya fadawa Dakarun Najeriya su fara shirin ganin karshen Boko Haram.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari