Shugaban Sojojin Najeriya
Kafin a kashe shi ranar Talata, an taba saka ladan miliyan N10 a kan duk wanda zai bayar da wata gudunmawa da zata kai ga kama Gana, wanda ya addabi jihohin Ben
Kungiyar Arewa ta NP ta fito ta na marawa Hafsun Sojoji baya. Wannan kungiya ta ce ana ganin tasirin zaman shugabannin tsaro da Buhari da ake yi a Aso Villa.
Tsohon Gwamna Gabriel Suswam ya na ganin da an bar ‘Gana’ da rai, da ya yi amfani wajen gano wasu sirri. Kisan gawurtaccen ‘Dan bindigan ya jawo surutu yanzu.
A jiya wasu Dattawan yankin Arewa su ka roki shugaban kasa ya tsige Buratai da Takwarorinsa. CNCE ya kamata a fatattaki Hafsun Sojojin Najeriya da su ka gaza.
A watan Agustan ne Gwamna Nasir El-Rufai ya kori wani ‘Dan shekara 85 daga gidansa, Mun ji cewa Tukur Buratai ya yi masa kyautar sabon gida fil yanzu a Kaduna.
Mun ji cewa an samu jami’an Sojoji sun tarwatsa sansanin ‘Yan ta’adda a kan hanyar Abuja. Dubun miyagun da ke addabar Bayin Allah a hanyar Abuja ta cika yanzu.
Mayakan Boko Haram a kan dawakai sun kashe mutum biyu tare da sace wasu biyun a yayin da suka kaiwa wasu manoma hari a wajen Maiduguri da ke jihar Borno...
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya bayyana cewa yana caccakan rundunar sojin Najeriya ne saboda ya taimaka masu wajen inganta yaki da suke da ta’addanci.
Daga cikin gidajen da aka kwace daga hannun Tafa Balogun akwai rukunin wasu gidaje shidda ma su daukan kwana uku a unguwar Ikoyi, wani gida mai dakin kwana biya
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari