Shugaban Sojojin Najeriya
Tsohon Shugaban Najeriya, Gooodluck Jonathan zai jagoranci Shugabannin Afrika zuwa kasar Mali gobe. Shugabannin Afrikan su na kokarin maida Keita kan mulki.
Kakakin rundunar 'yan sanda na kasa, Frank Mba, ya bayyana cewa ana bukatar ma su neman aikin su halarci cibiyoyin tantancewa da takardun shaidar kammala karatu
Mun kawo maku tarihin Shugaban da ya yi murabus a jiya. Mutane su na ta tambaya wanene Shugaban kasar Mali da Sojoji su ka yi waje da shi daga kan karagar mulki
A ranar Talata ne tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa, marigayi janar Sani Abacha, ya kamashi ya daure a ku
Kusan kullum sai an sace mutum 4 a kasar nan kamar yadda mu ka samu labari. Alkaluma sun nuna an yi garkuwa da mutum fiye da 800 daga farkon 2020 zuwa yanzu.
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Imo, Isaac Akinmoyede, ya ce wadanda su ka yi yunkurin kai wa Gwamnan Jihar Imo hari sun shiga hannun Jami’ai, yanzu su na CID.
Wasu mata uku da su ka shiga hannun Boko Haram sun bada labarin Sambisa bayan Allah ya yi sun fito. Sunan wadannan mata Yohanna, Luka Jato da kuma Lami Jato.
A cikin wani jawabi da ya fitar ta bakin kakakinsa, Femi Adesina, Buhari ya bayyana janar Iliya a matsayin mutunin da ya sadaukar da rayuwarsa domin hidimtawa
Mai magana da yawun rundunar tsaron, John Enenche ne ya bayyana hakan cikin sanarwar da ya fitar a ranar Asabar 15 ga watan Agusta a babban birnin tarayya Abuja
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari