Shugaban Sojojin Najeriya
Mun ji cewa an samu jami’an Sojoji sun tarwatsa sansanin ‘Yan ta’adda a kan hanyar Abuja. Dubun miyagun da ke addabar Bayin Allah a hanyar Abuja ta cika yanzu.
Mayakan Boko Haram a kan dawakai sun kashe mutum biyu tare da sace wasu biyun a yayin da suka kaiwa wasu manoma hari a wajen Maiduguri da ke jihar Borno...
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya bayyana cewa yana caccakan rundunar sojin Najeriya ne saboda ya taimaka masu wajen inganta yaki da suke da ta’addanci.
Daga cikin gidajen da aka kwace daga hannun Tafa Balogun akwai rukunin wasu gidaje shidda ma su daukan kwana uku a unguwar Ikoyi, wani gida mai dakin kwana biya
Ana sa ran batutuwan da za a tattauna a taron ya kasance kan hanyoyin da za a kawo karshen rikicin siyasa da ya mamaye kasar ta Mali. Bayanin hakan na kunshe ne
Duk da Sule Lamido ya bayyana cewa marigayi Sule ya mutu ne a ranar 23 ga watan Agusta, har yanzu gwamnatin jihar Jigawa ba ta fitar da wani jawabi dangane da
A jiya ne daya daga cikin wadanda aka sace tare da yaran Makarantar da aka sace a Kaduna ya tsere. An samu wanda ya tsero daga hannun Miyagun ne bayan sa’a 24.
Mun ji cewa wasu Jami’an DSS 2 da ‘Yan kungiyar IPOB 21 sun mutu a Enugu. Emma Poweful na IPOB ya ce sun rasa mutane 21 a harin da DSS su ka kai masu a jiya.
Mun ji cewa ‘Yan bindiga sun yi ta’adi a Jihohin Kaduna, Katsina, Neja, Sokoto, Zamfara. Masu garkuwa da mutane sun sace mutum kusan 400 a shekarar nan ta 2020.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari