Shugaban Sojojin Najeriya
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Imo, Isaac Akinmoyede, ya ce wadanda su ka yi yunkurin kai wa Gwamnan Jihar Imo hari sun shiga hannun Jami’ai, yanzu su na CID.
Wasu mata uku da su ka shiga hannun Boko Haram sun bada labarin Sambisa bayan Allah ya yi sun fito. Sunan wadannan mata Yohanna, Luka Jato da kuma Lami Jato.
A cikin wani jawabi da ya fitar ta bakin kakakinsa, Femi Adesina, Buhari ya bayyana janar Iliya a matsayin mutunin da ya sadaukar da rayuwarsa domin hidimtawa
Mai magana da yawun rundunar tsaron, John Enenche ne ya bayyana hakan cikin sanarwar da ya fitar a ranar Asabar 15 ga watan Agusta a babban birnin tarayya Abuja
Ashe tun cikin 2017 aka biya kudin makamai amma gagara kawowa Najeriya kayan yakin. Ministan labarai ya roki kasashen Duniya su taimaka mata da kayan yaki.
Ministan tsaro Bashir Magashi ya jawo surutu da nadin Farfesa Isa Garba a matsayin Shugaban NDA. Nadin da aka yi ba tare da bin doka ba ya bar baya da kura.
Mun fahimci cewa kalaman Yele Sowore su na neman jawo masa matsala da IGP. IG Mohammed Adamu ya ce ya ba Sowore kwana 7 ya fito ya janye zargin da ya yi masa.
Harin da jiragen rundunar sojin Najeriya ta Operation Lafiya Dole suka kai ya tarwatsa rumbun 'yan ta'addan Boko Haram dake Yamud a yankin Gulumba Gana Kumshe.
Wasu Gwamnonin Najeriya sun ce shugaba Buhari ya taimaka masu da aron kudi saboda rashin tsaro. Gwamnoni sun kai kokon bararsu gaban Shugaban kasa Buhari ta NGF
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari