Shugaban Sojojin Najeriya
A jiya aka ji cewa Fafaroma Francis ya ce ayi wa Najeriya addu’ar neman zaman lafiya. Fafaroma ya na neman a sa mutanen kasar a addu’a kan halin da ake ciki.
Mun ji cewa kusan duka Sarakunan Kwara, Kogi, Osun, Oyo, Ondo, Ekiti, Legas, Ogun sun yi jawabi kan #EndSARS. Sun ce bai kamata a harbe Matasa haka kurum ba.
A ranar Alhamis ne hedikwatar rundunar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana dalilinta na kin cewa uffan dangane da harbe-harben da aka yi a yankin Lekki da ke jihar
Babban Hadimin Buhari ya yi wa ‘Yan Najeriya albishirin Shugaban kasa. Ya nuna zaman Buhari da Shugabannin tsaro ya na daf da haihuwar ‘da mai idanu a yau.
A daren ranar Talata ne wasu kafafen yada labari na gida da ketare suka wallafa rahoton cewa dakarun soji sun budewa ma su zanga-zanga a yankin Lekki na jihar L
A ranar Litinin, sojoji su ka bada sanarwar gagarumar nasara a yakin ta’addanci a Chadi. Sama da ‘Yan ta’addan Boko Haram da ISWAP sun mika wuya kwanan nan.
Olusegun Obasanjo ya soki amfani da karfin bindiga wajen maganin zanga-zanga. Tsohon shugaban kasar ya ce wannan ba zai kawo zaman lafiya ba sai dai rikici.
A kokarinsa na tofa albarkacin bakinsa a kan zanga-zangar, Friday ya nadi faifan bidiyo tare da rokon abokansa sojoji a kan kar su yi aiki ko biyayya ga duk wan
Tun a jiya da dare aka ji gwamnan jihar Legas ya yi magana game da kashe-kashen da aka yi a Yankin Lekki. Gwamna Sanwo-Olu ya garzaya asibitoci tun a jiyan.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari