Shugaban Sojojin Najeriya
A cikin wata sanarwa da hedikwatar tsaro ta fitar (DHQ), kanal Sagir Musa, kakakin rundunar soji ya ce kuskure a bayyana cewa an kaddamar da atisayen ne saboda
Bayan kwana da kwanaki malamai da Daliban da aka sace a Kaduna sun dawo gida, sun samu ‘yanci. Mun ji cewa har an biya kudi, amma ba a san nawa aka biya ba.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya na Operation Sahel Sanity sun yi nasarar kakkabe yan ta’adda a yankin arewa maso yamma, sun kuma kwato makamai da ceto mutane.
Hedikwatar tsaro ta bayyana cewa jami'an soji na Atisayen lafiya dole sun kama wasu makamai na ƙasar waje tare da mai shigo da makaman ga ƴan ƙungiyar ta'addanc
Shugaban ‘Yan Sanda ya gurfanar da Ikedi Ohakim a gaban kotu. Ana tuhumar Ohakim da laifin sata da karya da sunan Ministan ayyuka da gidaje, Raji Fashola SAN.
Shugaban rundunar sojin ya ƙara da cewa Sojoji na ƙoƙari wajen daƙile ayyukan ƴanta'adda, ma su tayar da ƙayar-baya,Ƴan bindiga daɗi, ma su garkuwa da mutane
Rundunar sojojin Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar halaka 'yan ta'adda da yawansu ya kai 312 sannan sun ceto mutanen da aka yi garkuwa da su guda 91.
Da alama dai ‘Yan Sanda 10, 000 su na cikin ruwa bayan Kotu ta soke daukar su aiki da aka yi. Kotu ta ce hukumar PSC kadai ke da ikon daukar ‘Yan Sanda aiki.
‘Yan Katsina sun fita zanga-zanga sakamakon kashe, sai dai kuma dakarun ‘Yan Sandan sun bindige mutane, har ta kai an kashe wani cikin masu zanga-zangar jiya.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari