Shugaban Sojojin Najeriya
Sanata Ali Ndume ya ce sojoji ba su da wani sauran uzuri game da yaki da yan ta'adda a yankin Arewa maso gabas da wasu wurare bayan karin fiye da N700bn da aka
Janar ɗin sojojin Nigeria, Birgediya Janar Abimbola Yussuph, a ranar Lahadi ya nemi a riƙa yi wa sojoji addu'o'i na musamman don samun nasara kan ƴan Boko Haram
An tsallake wasu manyan jami'an sojoji da suka fi Farouk Yahaya mukami ne aka nada shi babban hafsan sojojin kasa saboda kwarewarsa da dadewarsa a Arewa maso Ga
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya bawa sojoji da yan sanda umurnin kada su 'raga wa' ƴan bindiga da ke adabar mutanen yankin Arewa maso Yammacin kasar, The Cabl
Kwamandan Sojoji na 34 Brigade Artillery na Rundunar Sojojin Nigeria a Obinze, Birgediya Raymond Osoha, ya ce an kashe jami'an tsaro da dama a yankin kudu maso
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce dakarun sojoji sun dakile wani yunkurin kai wa wasu garuruwa da ke hanyar Kaduna zuwa Zaria hari, The Cable ta ruwaito. Da ya ke ta
Rundunar Sojin saman Najeriya ta ce ana bincike game da hatsarin jirgin da ya kashe tsohon COAS, Ibrahim Attahiru da wasu mutane 10 a ranar Juma’a, 21 ga Mayu.
Ministan tsaro, Manjo Bashir Salihi Magashi ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya duba ra’ayin kasa sama da komai wajen zabar shugaban hafsan soji.
Manjo Janar Farouq Yahaya, a ranar Juma’a 28 ga Mayu, ya fara aiki a matsayin Shugaban Sojojin Najeriya na 22, a Hedikwatar Soji da ke babbar birnin Abuja.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari