Shugaban Sojojin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta fito ta zargi kungiyoyin waje da dawo da yakin da ta ke yi baya. Lai Mohammed ya ce Amnesty da ICC na kawo cikas wajen yaki da ta'addanci.
A kalla mutane bakwai ne aka kashe ciki har da sojoji a yayin da wasa da ake zargin 'yan Boko Haram ne suka kai hari a sansanin sojoji da ke kudancin Borno a ya
'Yan bindiga a daren ranar Asabar sun kai hari kauyen Kaya da ke Fatika a karamar hukumar Giwa ta Jihar Kaduna inda suka kashe mutum 15 sannan suka kona shaguna
Babban hafsan sojojin kasa na Najeriya, Laftanar Tukur Buratai, ya ce rundunar sojoji zata kunyatta 'yan Boko Haram da Kungiyar States for West African Province
Dakarun Operation Lafiya Dole sun yi wa Mayakan Boko Haram barin wuta Sambisa. Jiragen Sojojin Najeriya sun yi ta’adi a tsakiyar dajin Sambisa da ke Borno.
A ƙalla sojoji uku ne suka riga mu gidan gaskiya yayin da wasu suka jikkata a lokacin da tawagar sojin suka taka wata nakiya da ƴan Boko Haram suka birne a hany
Za ku ji labarin wani da ya yi kwana da kwanaki tsare a dajin Birnin Gwari. Mutumin da aka yi garkuwa da shi, ya ce ya ga ana horas da kananan yara a daji.
Insifekta janar na rundunar yan sandan ƙasar nan, IGP Mohammed Adamu, ya ba da umarni tura sabbin manyan jami'an yan sanda biyar waɗanda aka yiwa karin girma zu
Mun kawo yadda Shugaban kasa Buhari ya batawa manyan Arewa rai da cewa tsaro ya samu. Kungiyoyi sun yi wa Buhari raddi martani ya furta an samun zaman lafiya.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari