Shugaban Sojojin Najeriya
Wani mazaunin kauyen ya shaidawa wakilin Daily Trust cewa 'yan bindigan masu yawa sun afka kauyen a daren ranar Litinin inda suka ci karensu ba babbaka na tsawo
Mun ji cewa ‘Yan Sanda yi wa Direba tunbur haihuwar Uwarsa a Ribas. Ana kiran a binciki wadannan Jami’an ‘Yan Sanda masu neman ‘na goro’ da ke rashin mutunci.
Hazikan sojojin Najeriya sun yi arangama da yan ta'adda a jihar Benue sun kashe wasu tare da kama wasu sannan kuma suka kwato makamai a ranar Litinin dinnan.
A makon nan ‘Yan bindiga su ka sace Bayin Allah a wani Kauye a Kano, sun hallaka Jami’in da ya je ceto su, Miyagun sun shiga garin ne da tsakar dare a kan babur
A jihar Kano, Hisbah ta kama mutane 43 da laifin tallata kayan barasa da zaman banza. Daga cikinsu an masu HIV 14, sai 29 su na saida giya da kwayoyi a Kano.
Zulum ya ce, a wannan shekarar da muke ban kwana da ita kaɗai, sama da matafiya 30 ne aka babbake su da wuta kan wannan hanyar ta Maiduguri-Damaturu-Kano ciki
Hedikwatar Rundunar tsaron sojin Najeriya ta ce luguden sojojin sama (ATF) na Atisayen Lafiya Dole ya yi sanadiyyar kashe ƴan ta'addan ƙungiyar Boko Haram da da
Femi Adesina ya ce ya kamata mutane su zama masu godiya ga Allah yanzu. Adesina yace da shugaban kasa Buhari ya hau mulki an samu raguwar tashin bam a Najeriya.
An mutu a mummunan harin gayyar da ‘Yan bindiga su ka kai a Kaduna. Gwamnatin jihar Kaduna tace an mata kashe mutum 14 daga Alhamis zuwa Asabar din da ta wuce.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari