Shugaban Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Nigeria, a rana Lahadi sun dakile yunkurin da yan Boko Haram suka yi na kwace iko a garin Dikwa, hedkwatan karamar hukumar Dikwa a jihar Borno.
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce yan sanda sun kama mutane biyu da ake zargin suna yi wa yan bindiga magunguna a Buruku a karamar hukumar Chikun na jihar Kaduna.
Wasu sojoji da aka kama yayin binciken masu daukan nauyin yan Boko Haram sun bayyana sunayen wasu fararen hula da suke aiki tare da su a cewar majiyoyi, rahoton
Dakarun Sojojin Nigeria sun kashe babban kwamandan ISWAP, Bukar Gana Fitchmeram (aka Abu A'isha) da wasu mayakansa da suka zo ramuwar gayya a Damasak amma suka
Bello Matawalle, gwamnan jihar Zamfara ya dakatar da Surajo Namakkah, hakimin Badarawa a masarautar Shinkafi a jihar. Yusuf Idris, direktan watsa labarai na gwa
Kungiyar Gwamnonin Nigeria ta yi wa rundunar sojoji ta'aziyya bisa kisar sojoji 12 a karamar hukumar Konshisha a jihar Benue, inda ta yi Allah-wadai da kisar ta
An tabbatar da rasuwar fararen hula 10 a harin da yan Boko Haram suka kai a daren ranar Talata a garin Damasak, hedkwatar karamar hukumar Mobbar na jihar Borno.
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kashe jami'in soja daya da dakarun sojoji 10 a jihar Benue a yayin da suka fita aiki kamar yadda rundunar Sojin Nigeria ta
'Yan bindiga sun kwace makamai masu yawa da zunzurutun kudi Naira miliyan 28 daga hannun wata ayarin motoccin sojoji da suka afka wa a jihar Benue, Vanguard ta
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari