Shugaban Sojojin Najeriya
Cibiyar ‘Global Fire Power’ ce ta gudanar da wannan bincike a shekarar 2018, inda ta daura Najeriya a mukamin kasa ta arba’in da uku (43) a cikin jerin kasashen Duniya dake da suka fi karfin Soja, kamar yadda NAIJ.com ta ruwaito.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaiyto Birgediya Bulama ya bayyana haka ne a yayin daya kai ziyara ga wasu Sojoji da aka girke a garin Delwa dake cikin karamar hukumae Konduga, inda yayi kira garesu da suyi amfani da makamansu wajen karskas
Tsohon shugaban kasa na mulkin soji, Janar Abdulsalami Abubakar mai murabus ya yi bayani dalla-dalla yadda aka shawo kan tsohon shugaban kasa Jonathan ya amince da sakamakon zaben 2015 wanda ya daura shugaba Muhammadu Buhari a kan
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Sojojin sun yi wannan bore ne don nuna rashin amincewarsu da sake tura su wasu garuruwan jihar Borno don yaki da Boko Haram, yayinda su kuma suke ganin lokaci yayi daya kamata su koma gida sakamakon sun
NAIJ.com ta ruwaito Abubakar ya saba kai ma Sojoji ziyara a yayin bukuuwan Sallah, hakan ne ya sanya shi a wannan karon zuwa garin Yola, inda kaddamar da wasu sabbin dakuna dai dai guda 24 da ya gina ma hafsoshin Sojojin da basu d
Rundunar ta daya ta Sojan kasan Najeriya dake jihar Kaduna tace mayakanta sun bindige wasu yan bindiga guda biyar har lahira a yayin wata musayar wuta da suka dade suna fafatawa a tsakaninsu a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar
Rundunar sojin saman Najeriya wacce ake yiwa inkiya da 'Operation Diran Mikiya' ta bayyana cewa sun samu nasarar kashe wasu 'yan ta'adda masu yawan gaske a dajin Sububu, Birnin Magaji da kuma dajin Rugu dake cikin jihar Zamfara...
Hare-haren na zuwa ne a lokacin da ayarin tawagar soji daban-daban ke taka rawa wajen kakkabe 'yan ta'addar da suka addabi jihar ta Zamfara. A sanarwar da hukumar sojin sama ta fitar ta bakin Ibikunle Daramola, jami'in hulda da ja
Wani hafsan Soja da abin ya faru a gabansa ya bayyana cewa sauran manyan Sojoji ne suka shawarci babban kwamandan Sojan ta runduna ta bakwai, Bulami Biu da kada ya kuskura ya shiga filin nan saboda komai zai iya faruwa.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari