Shugaban Sojojin Najeriya

Muhimman abubuwa 7 da Buhari ya fadi a Maiduguri
Breaking
Muhimman abubuwa 7 da Buhari ya fadi a Maiduguri
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

A ranar Laraba 28 ga watan Nuwamba ne shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da taron hafsin hafsoshin Najeriya na 2018 wadda aka saba yin duk shekara. Wannan karon an gudanar da taron ne a birnin Maiduguri na jihar Borno. Legit.ng