Shugaban Sojojin Najeriya
A wata takarda da Daraktan hulda da jama'a na hukumar soji, Birgediya Janar Texas Chukwu yasa hannu, ya bayyana cewar an jawo hankalin hukumar sojojin Najeriya akan 'yan damfara dake damfarar mutane kudaden su ta hanyar karyar...
Helkwatar tsaro ta kasa dake babban birnin tarayya, tace wasu makiyaya dauke da makamai sun kaiwa rundunar sojoji mai taken 'Operation Whirl Stroke' a karamar hukumar Keana dake jihar Nasarawa, inda suka kashe sojoji biyu sannan..
Kaftin din kungiyar kwallon kafa ta Najeriya (Super Eagles) ya bayyana tsaro a Najeriya a matsayin abin tsoro bayan masu garkuwa sun sace mahaifinsa a karo na biyu. ranar 26 ga watan Yuni ne wasu masu garkuwa da mutane suka sace
NAIJ.com ta ruwaito Sojojin sun samu nasarar kwace makamai da suka hada da bindigar AK-47, alburusai, da kuma bindigogin toka guda hudu. Haka zalika Sojoji sun yi masayar wuta da yan ta’adda a garin Bama, wanda yayi ajalin mutane
Tsofin janar-janar din na burin ganin Buhari bai cigaba da zama a fadar gwamnatin Najeriya ba saboda hankalinsu bai kwanta da irin manufofi da tsare-tsaren gwamnatinsa ba, hakan ya saka su hada wata tafiya domin yin makarkashiyar
Babban hafsan Sojan kasa, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai ya kaddamar da wani sabon madatsar ruwa a karamar hukumar Fika na jihar Yobe a kokarinsa na taimaka ma jama’an garin da ruwan sha, tare da inganta alaka tsakanin Sojoji
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa za ta kawo karshen matsalolin tsaro da ake fama dasu saboda ya san dukkan matsalolin da ke adabar kasar tun kafin ya tsaya takarar shugabancin kasar. Shugaban kasar ya furta wannan magana
A ranar Larabar nan ne wasu dakarun rundunar soja na musamman wadanda ake yi musu taken "Operation Save Haven", suka kama wasu mutane uku wadanda suke da hannu a kashe - kashen da ake yi a jihar Filato a yanzu...
Ojukwu na wadannan kalamai ne a jiya, Litinin, yayin wata ganawa da ya yi da manema labarai a ofishin sa dake Abuja, domin bayyana dalilin da ya sa hukumar bata har yanzu ba ta yi wani kokari na kawo karshen kashe-kashen ba. Ojukw
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari