Shugaban Sojojin Najeriya
Shugaban shirin ya yi kira da sauran mayakan Boko Haram da ke cikin daji da su fito su ajiye makamansu su mika wuya ga Hukumar Sojin Najeriya domin su ma a basu horon sauya tunanin sannan su koma garuruwansu. Manjo Janar Shafa ya
Shugaba Muhammadu Buhari ya kra shugabanin hukumomin sojojin Najeriya zuwa wata taron gagawa sakamakon rahoton kashe wasu sojojin Najerya da mayakan Boko Haram su kayi a ranar Lahadi a garin Metele da ke iyakan Najeriya da Chadi.
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta kama 'yan kungiyar tayar da kayar baya ta IPOB bisa kisan wani dan sanda mukamin sifeto tare da raunata DPO da wasu ragowar jami'an 'yan sanda a wani artabu da su ka yi jiya a garin Nnewi dake jihar
Mayakan kungiyar Boko Haram sun kashe manoma tara kuma sun sace wasu mutane 12 a wani kauye da ke Arewa maso gabashin jihar Borno kamar yadda mazauna kauyen suka shaidawa AFP. A ranar Litinin, sun kawo farmaki a wasu gonaki da ke
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewar dakarun sojin Najeriya kadai ba zasu iya kawo karshen aiyukan ta'addanci na kungiyar Boko Haram ba. Kazalika, Buhari ya bayyana siyasa a matsayin abinda ya fara kawo matsalar Boko
Legit.com ta ruwaito hadakan Sojojin sun afka cikin dazukan da mayakan na Boko Haram ke samun mafaka tare da taimakon mafarautan yankin, a kokarinsu na kakkabe ragowar yan ta’addan Boko Haram dake kai hare hare a yankin.
Mayakan Boko Haram da ake kyautata zaton suna da alaka da kungiyar ta'addanci na IS (Islamic State West Africa Province) sun kai hari a sansanin Sojin Najeriya a garin Kareto da ke kilomita 150 arewacin Maiduguri. 'Yan ta'addan su
Babban hafsan rundunar Sojan kasa, Laftanar janar Tukur Yusuf Buratai ya tura da sabbin dakarun Sojojin Najeriya na musamman zuwa filin daga dake yankin Arewa maso gabas, kamar yadda jaridar Legit.com ta ruwaito.
Rundunar sojin Najeriya ta 82 tare da hadin gwuiwar wasu jami'an tsaro sun gudanar da atisayen nuna karfi a jihohin Abiya, Anambra, Kuros Riba, Enugu, da Imo. Rundunar ta gudanar da atisayen ne bisa umarnin shugaban rundunar sojo
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari