Shugaban Sojojin Najeriya
Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar Sojan sama, Ibikunle Daramola ne ya bayyana haka a ranar Litinin, inda yace Saddique na amfani da damar irin wannan liyafa don ganawa da dakarun Sojinsa a duk lokacin da ake wani sha’anin biki
Shugaban 'yan ta'addar da suka addabi al'ummar jihar Zamfara ya bayyana cewa za su cigaba da kashe mutane a jihar, tunda har gwamnatin tarayya ta cigaba da aiko da jami'an tsaro domin dauki ba dadi...
Rundunar sojin saman Najeriya (NAF) ta sanar da mutuwar wani jami'inta mai mukamain Corporal, Meshach Iliya Komo, yayin basu horon diro wa daga jirgin yaki. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwar da darektan yada labarai da hulda
A cigaba da kokarin kawo karshen aiyukan ta'addanci a yankin arewa maso yamma, musamman jihar Zamfara, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake gana wa da shugabannin hukumomin tsaro a fadar sa da ke Abuja. Shugabannin rudunonin soj
A jiya Talata ne Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, mutum biyu ne kawai ya samu masu amana a lokacin da ake gwada jami'an gwamnati wanda za'a bawa ofis a lokacin da ya yi mulkin Soja a Najeriya...
An bayyana sunayen dakarun sojojin Najeriya biyar da kungiyar Islamic State of West Africa, ISWA mai alaka da kungiyar Boko Haram ta hallaka a cikin kwana-kwanan nan. A ranar Litinin 1 ga watan Afrilu ne ISWA ta saki faifan bidiyo
Dakarun Sojojin Najeriya za su sa kafar wando daya da Masu garkuwa da mutane a Arewacin Najeriya. Rundunar Sojin Najeriya za su yi fito-na-fito da masu satar Bayin Allah a Zamfara.
'Yan ta'addar Boko Haram, sun kai hari wani banki a garin Michika da ke yankin jihar Adamawa, inda su ka fasa injin fito da kudi, sannan su ka fara harbin mutane. Rahotanni sun nuna cewa, rundunar sojin bataliya ta 143 da kuma...
Sojojin sun yi wani taron musamman jiya inda Air Vice Marshal (AVM) Emmanuel Anebi ya wakilce CAS a zaman da ake yi. Ibikunle Daramola wanda ke magana a madadin sojojin saman kasar ya bayyana wannan.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari