Shugaban Sojojin Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yiwa Manjo Janar Lamidi Adeosun karin girma daga mukaminsa zuwa mukamin Laftanal Janar (Lieutenant General). Da karin girman da shugaban kasar yayi masa, yanzu haka dai sojan yana da mukami daya..
Mun ji yadda wasu Iyaye sun saida ‘Ya ‘yan su saboda neman Duniya. Akwai iyaye akalla 15 da mu ka samu labarin sun saida ‘ya ‘yan cikinsu. Wasu Iyayen su na saida ‘Ya ‘yan su saboda samun abin Duniya.
A cewar majiyar, dakarun sojojin sun je yankin ne domin cigaba da sharar sansanin 'yan Boko Haram, amma sai aka kai musu harin kwanton bauna a hanyarsu. Mayakan kungiyar Boko Haram sun kashe dubban mutane tare da raba miliyoyi da
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar, Laftanar Abayomi Oni-Orisan ne ya bayyana haka a ranar Juma’a, 5 ga watan Yuli, inda yace dakarun Sojan sama sun saukan da ruwan bama bamai akan wasu sanannun sansanonin yan bindiga a
Tun bayan hawansa mulki a zango na farko, a shekarar 2015, wasu jama'a, musamman daga yankin arewacin Najeriya, suka fara korafin cewa shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya fi karkata bangaren kudu, musamman yankin 'yan kabilar Yoru
Kazalika, kungiyar ECOWAS ta amince da sake yin taron ta na gaba a ranar 21 ga watan Disamba na shekarar nan. Daga cikin shugabannin kasashe 15 da kungiyar ECOWAS ke da su, shugabannin kasashe 13 sun harci taron da aka yi a Abuja.
Dakarun Sojojin Najeriya da ke atisayen Operation Harbin Kunama III sun yi nasarar kama kungiyoyin 'yan bindiga da dama da ke adabar garuwuwan Isa, Rabbah da Burkusuma da garuruwan da ke kusa da Dajin Sububu a Sokoto da Batsari, S
Duk da irin yadda mutane suke yi masa kallon hadarin kaji, tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida, shine jigo na wasu manyan ayyuka da kasar nan take ji dasu. Tsohon shugaban kasar yayi ayyuka bila adadin...
Shugaban rundunan soji, Laftanal Janar Tukur Burataia jiya Laraba, 26 ga watan Yuni a Maiduguri, jihar Borno ya gana da rundunan sojin Operation Lafiya Dole inda ya bukacesu da su fada mishi kalubalen da suke fuskanta a filin daga
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari