Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Legit.ng ta ruwaito sakamakon yawan malaman dake bayar da fatawa ga mabiyansu da kuma yawan kungiyoyin addinin, don haka ake samun sabanin ra’ayi a tsakanin malaman kansu, wanda hakan ke zamtowa wata kafa da yan siyasa ke amfani d
A jihar Katsina, Abubakar Kusada na jam'iyyar APC ne ya lashe zaben maye na mazabar Kankia/Kusada/Ingawa. Kusada ya samu kuri'u 48,518, fiye da na dan takarar da ke biye ma sa, Abdulssamad Yusuf na jam'iyyar PDP. Da yake sanar da
INEC ta saki sunayen ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Festus Okoye, kwamishinan hukumar mai kula da bangaren yada labarai da ilimantar da ma su kada kuri'a. Za a yi zaben maye gurbin ne a mazabar Kankia/Kusada/Ingawa
Masoya tsohon ministan Abuja, Bala Mohammed, a garin Bauchi sun shiga murna da faricncikin lashe zaben zama dan takarar gwamna a karkashin jam’iyyar PDP da ya yi. Tsohon ministan ya samu kuri’u 1,335 yayin da mai biye masa, Sanata
Idan baku manta ba, Yuguda na cikin tsofin gwamnonin PDP da hukumar yaki da cin hanci da yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC) ke sansana domin ko a 'yan kwanakin nan saida hukumar ta garkame wani gidansa. Mohammed Abubakar, gwam
Duk da kasancewar APC ce ta samu nasara a zaben, jam’iyyar ba ta iya samun nasara a karamar hukumar Bogoro da shugaban majalisar wakilai Yakubu Dogara ya fito ba. Jam’iyyar PDP ta samu kuri’un da suka ninka na APC a karamar hukuma
An samu karancin fitowar masu kada kuri’a a zaben maye gurbin sanatan Bauchi ta kudu dake gudana a yau, Asabar, 11 ga watan Agusta a kananan hukumomi 7 na jihar ta Bauchi. A wani zagayen rangadi da wakilan jaridar Tribune suka gud
Shugaba Muhammadu Buhari ya isa jihar Bauchi jajintawa mutan jihar Bauchi kan iftila'in da ya faru da su. Jirgin da ke dauke da shugaba Buhari ya dira a babban filin jirgin saman Sir Abubakar Tafawa Balewa ne misalin karfe 9:30 na
A yayin hudubar Juma'a da ya yi a jiya, Sheikh Dahiru Bauchi ya ce "wannan ba komai bane a wurin Ubangiji, sai dai raddi ga kafurai masu inkari da manzon tsira Annabi Muhammad (SAW) don ya kara tabbatar musu da cewa Allah gaskiya
Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Samu kari