Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Mutanen jihar Bauchi sun yi fitar dangon fari domin tarbar shugaban kasa Muhammadu Buhari yayin da ya isa jihar a wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu. Wannan shine karo na farko da Buhari ya ziyarci jihar Bauchi tun bayan hawan sa k
Binciken kwamitin ya fi mayar da hankali ne a kan rabon or kin raba kayan agaji da kuma badakalar wasu kudi har biliyan N8bn a jihohi biyar: Borno, Yobe, Gombe, Adamawa da Bauchi. Wakilan gwamnatocin jihohin Yobe, Gombe, Bauchi da
Rahotanni da sanadin shafin jaridar Daily Trust sun bayyana cewa, jagoran 'darikar Tijjaniyya na Najeriya Shehi Ɗahiru Usman Bauchi, ya nemi gwamnati tarayya akan ta samar da hanyoyi na saukaka tagayyarar takalawan kasar nan.
Shehin Malamin ya bayyana hakan ne a yayin wata ganawa da manema labarai a Jihar Bauchi inda yake jawabai dangane da bikin Maulidin Shehi Ibrahim Inyass da aka gudanar a babban birnin kasar nan na tarayya da kuma jihar Kaduna.
A kwanakin baya ne dai rahotanni suka bayyana cewar, tsohon dan wasan kwallon kafar, Kanu, zai fito takarar neman shugabancin kasa. Saidai daga bisani Kanu ya fito ya nesanta kansa daga wannan rahoto. Kanu ya yi fice wajen aiyukan
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito shehin Malamin ya cigaba da cewa “Ai wannan babu wani abin mamaki game da shi, Allah yayi haka ne don ya nuna ma mutane cewa karamar Waliyyar gaskiya ce. Don haka yana iya bayyana a ko ina.”
Matasan sun rasa rayukan su ne a unguwannin Jahun da titin Wanka a garin Bauchi sakamakon rikici a kan lika fostar zabe. Mazauna titin Wanka sun ce an kashe wani matashi a kofar gidansu kuma tuni har an binne shi bisa tsarin addin
A cewar kwamandan, hatsarin ya faru ne bayan tayar wata babbar mota ta fashe a dai-dai kauyen Buskuri mai nisan kilomita 15 daga Azare. Bayan fashewar tayar babbar motar ne, sai direban ya kasa sarrafa ta har ta je ta daki wata mo
Za ku ji cewa wani kasurgumin ‘Dan Darika ya bayyana cewa bikin Shehin Inyas ya sa aka yi ruwan sama. An dade ana jiran ruwan sama a Garin Kaduna wannan shekara ba a samu ba sai jiya da ka yi Maludin Shehu a Najeriya.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Samu kari