Sheikh Dahiru Usman Bauchi
A kwanakin baya ne dai rahotanni suka bayyana cewar, tsohon dan wasan kwallon kafar, Kanu, zai fito takarar neman shugabancin kasa. Saidai daga bisani Kanu ya fito ya nesanta kansa daga wannan rahoto. Kanu ya yi fice wajen aiyukan
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito shehin Malamin ya cigaba da cewa “Ai wannan babu wani abin mamaki game da shi, Allah yayi haka ne don ya nuna ma mutane cewa karamar Waliyyar gaskiya ce. Don haka yana iya bayyana a ko ina.”
Matasan sun rasa rayukan su ne a unguwannin Jahun da titin Wanka a garin Bauchi sakamakon rikici a kan lika fostar zabe. Mazauna titin Wanka sun ce an kashe wani matashi a kofar gidansu kuma tuni har an binne shi bisa tsarin addin
A cewar kwamandan, hatsarin ya faru ne bayan tayar wata babbar mota ta fashe a dai-dai kauyen Buskuri mai nisan kilomita 15 daga Azare. Bayan fashewar tayar babbar motar ne, sai direban ya kasa sarrafa ta har ta je ta daki wata mo
Za ku ji cewa wani kasurgumin ‘Dan Darika ya bayyana cewa bikin Shehin Inyas ya sa aka yi ruwan sama. An dade ana jiran ruwan sama a Garin Kaduna wannan shekara ba a samu ba sai jiya da ka yi Maludin Shehu a Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yabawa jagoran darikar Tijjaniya na Najeriya, Shehi Dahiru Usman Bauchi a sakamakon gudunmuwar ilimin addinin Islama da kuma addu'o'i na samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a kasar nan.
Kakakin rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi, DSP Kamal Abubakar, ya tabbatar da mutuwar dalibin tare da bayyana cewar hukumar 'yan sandan ta samu kira ne daga wani da bai ambaci ko shi waye ba. Abubakar ya ce jami'an 'yan sanda bas
Gidauniyar za ta yi hakan ne, sakamakon matsaloli da ake fuskanta na tsaro a Najeriya, wanda suka hada da fadan manoma da makiyaya, kabilanci, addini, da dadan yanki, sannan ga yawan satar mutane da akeyi a fadin kasar nan.
Wannan kalami ya fito a bakin Mai girma Gwamna Jihar Bauchi Mohammed A. Abubakar Esq, yayin kawowa da gabatar da ta'aziyar sa a fadar Mai Martaba Sarkin Misau ga iyaye, iyalai, "yan uwa, abokan arziki, Karamar Hukumar Misau, Masar
Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Samu kari