Cocin Anglican
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Charles Soludo, ya ki amincewa da bukatar Knights na Katolika na cewa gwamnati ta dauki nauyin yin riguna.
Cocin Katolika ta Taraba ta koka kan hare-haren da ake kai wa kan wuraren ibada. Ta bayyana cewa an kashe mutane da dama tare da raba su da matsugunansu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sake jawo maganganu a Najeriya bayan izgili ga ubangiji kan shirin sake fasalin Jabi da wata Fasto Sarah Omakwu ke rokonsa.
Fasto Johnson Suleman ya soki shirin Bola Tinubu na neman wa’adi na biyu a 2027, yana cewa gwamnati ta gaza magance tsaro, tsadar rayuwa da matsalar wutar lantarki.
Wasu yan sanda a kasar Isra'ila sun hana babban Fasto, Pierbattista Pizzaballa shi shiga cocin 'Holy Sepulchre' domin gudanar da ibadar 'Palm Sunday'.
Fafaroma Leo XIV ya ce Allah ba ya karɓar addu’o’in shugabannin da ke tayar da yaƙe-yaƙe, yana mai cewa hannayensu sun cika da jini saboda yakin da ake yi.
Fasto Ezekiel Dachomo ya bayyana yadda ya taba zama shahararren dan ta’adda da dillalin kwayoyi a kauyensu kafin ya tuba ya rungumi addinin Kirista.
Fastoci da shugabannin addini sun taru a ofishin Oval House White House inda suka yi addu’a ga Shugaban Amurka Donald Trump yayin tashin hankalin yaƙin Iran.
Matashin Fasto a Najeriya, Israel Ogundipe ya kare ziyararsa zuwa Makka da Madina da ke kasar Saudiyya bayan jawo maganganu a kafafen sada zumunta
Cocin Anglican
Samu kari