Cocin Anglican
An gano gawar Fasto Samuel Opeyemi a Ajaokuta, Kogi, yan sanda sun fara bincike domin gano tare da cafke wadanda suka kashe limamin cocin Katolika.
APM ta zargi Bola Tinubu da yi wa limaman Katolika karya kan tattalin arziki da tsaro, tare da kalubalantarsa ya fita ya ga halin da 'yan Najeriya ke ciki.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya musanta cewa an ware N1bn a kasafin 2026 domin sayo kayan kida ga coci-coci a mazabarsa.
Limamin coci ɗan Najeriya, Fasto Benjamin Madu, ya rasu a Massachusetts bayan an umurce shi ya koma Najeriya saboda ƙarewar takardar izinin zamansa ta aiki.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da wani fasto da ke shugabantar wata coci a jihar Benue. Hatsabiban sun kuma hada har da wasu mambobin cocinsa yayin harin.
Fitaccen Fasto Elijah Ayodele ya musanta zargin bata suna da Rabiu Musa Kwankwaso ya yi masa, yana mai cewa kalamansa na annabci ba hari ba ne ga kowa.
Yan sanda a jihar Cross River sun kama wata mata mai suna Agnes Peter da fasto Samson Dago bayan mutuwar diyarta Nancy Peter mai shekaru 14 a Boki.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Charles Soludo, ya ki amincewa da bukatar Knights na Katolika na cewa gwamnati ta dauki nauyin yin riguna.
Cocin Katolika ta Taraba ta koka kan hare-haren da ake kai wa kan wuraren ibada. Ta bayyana cewa an kashe mutane da dama tare da raba su da matsugunansu.
Cocin Anglican
Samu kari