Cocin Anglican
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027, Fasto Josiah Onuoha ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai lashe zaben duk da rikicin da ke cikin APC.
Fasto Chukwuemeka Ohanaemere, wanda aka fi sani da Odumeje, ya sake tayar da kura inda ya ce bayan mutuwarsa ba za a ga gawarsa ba saboda za ta tashi sama.
Bayan Fasto Ayodele ya shawarci Bola Tinubu ka da ya sake ba Fulani mukami a gwamnati, Kungiyar LND ta yi martani gare shi cewa ba haka Fulani suke ba.
Wani Faston mai shekaru 42, Samson Ajayi, ya shiga hannun jami'an tsaro bayan ya amsa laifin aukawa ‘yarsa na tsawon shekaru hudu Inda ya ce gado ne.
Babban Fasto na garin Nsukka a jihar Enugu, Rabaran Francis Okobo, ya rasu yana da shekaru 89 a asibitin 'Niger Foundation, Enugu' bayan fama da jinya.
Malamin addinin Kirista, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Bola Tinubu kan zargin sauya mataimakinsa, Kashim Shettima kamar yadda ake yawan yadawa kafin 2027.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai hari kauyukan Suwa da Ding’ak a Mushere, Bokkos a Plateau, inda suka kashe mutum uku ciki har da Fasto.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kisan wani magidanci ɗan shekara 45 bayan ya kwanta barci tare da iyalansa a jihar Akwa Ibom, an tsinci ƙaramar bindiga.
Yan bindiga sun kai wani hari yayin da suka sace wani Fasto da wasu biyu a gonarsu da ke Bauda a Maro da ke cikin Karamar Hukumar Kajuru a Jihar Kaduna.
Cocin Anglican
Samu kari