Cocin Anglican
Gwamnatin Anambra ta karyata jita-jitar da ke cewa Gwamna Chukwuma Soludo na shirin kama malaman addini, musamman Bishof-Bishof na Katolika, bayan zarcewa a zabe.
Malamin addinin Kirista, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi gwamnoni bakwai na Najeriya cewa samun wa’adin biyu a 2027 zai zama musu wahala saboda wasu dalilai.
An sake rashin malamin addinin Kirista, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga cocin Katolika da al’ummar Kirista bisa rasuwar Fasto Michael Fagun.
An bayyana ra'ayoyi mabambanta bayan Fasto ya caccaki gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq a yayin jana’izar tsohon gwamna,Cornelius Olatunji Adebayo.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin mutuwar babban Fasto a Najeriya, Uma Ukpai wanda ya ba da gudunmawa sosai a bangaren ban gaskiya.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027, Fasto Boris Jedidiah daga kasar Kamaru ya ce Bola Tinubu zai sake lashe zaben shugaban ƙasa a 2027.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Ebonyi ta kama wani malamin addinin Kirista, Fasto Ndibueze Okorie da ya rutsa wata budurwa yake amfani da ita na tsawon lokaci .
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun bindige wani Fasto a jihar Enugu inda ake zargin ba nufin garkuwa da shi suka yi ba illa dai hallaka shi.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an yi rashin babban Fasto a jihar Benue, Simon Agu Mashika da aka ce ya fi kowa dadewa yana wa'azi a jihar.
Cocin Anglican
Samu kari