Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Legit.ng ta ruwaito walin Kano, Alhaji Mahe Bashir ne ya bada wannan kariya ga masarautar a ranar Litinin, 3 ga watan Yuni, inda yace zarge zargen da ake yi ma masarautar basu da tushe balle makama, sa’annan ya bayyana daki daki y
Rahotonni dake shigo mana daga sassan Nageriya daban-daban na nuni da cewar an ga jaririn watan Shawwal (watan karamar Sallah) a wasu garuruwa kamar haka: Potiskum da Unguru a Jihar Yobe, Daura a Jihar Katsina Da Jimeta a jihar Ad
A jiya ne Sanata Kwankwaso yayi tir da raba masarautun Jihar Kano. Kwankwaso ya fito yayi magana a kan raba masaratu, zaben 2019 da sauran wasu batutuwa a gidan rediyon Arewa.
Fadar mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II ta yi kira ga kafatanin hakimai da dagatan dake kananan hukumomin jahar Kano dasu cigaba da yi masa biyayya a matsayinsa na Sarki guda daya tilo a jahar Kano gabaki dayanta.
Mun ji cewa an samu Sarkin da ya fito ya kare Sarki Sanusi II a Arewa. Sarkin Ningi yake cewa Ganduje yayi kaushi wajen hukunta Sarki Sanusi. Sarkin yace ba su ji dadin abin da ya faru ba a fadar Kano.
Wata babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin Justis Ahmed Tijjani Badamasi ta hana Gwamna Abdullahi Umar Ganduje kafa sabbin masarautu a jihar. Justis Badamasi ya kuma umurci gwamnan da ya janye daga nada kowa sarki.
Abba Yusuf ya bayyana cewa harkar ilmi da yunwa ya kamata a gyara a Kano ba nada Sarakuna ba. Yusuf yace Ganduje zai barnatar da dukiyar Talakawa wajen kirkiro wasu Sarakuna na dabam yayin da ake cikin yunwa.
Shararren malamin addinin Musuluncin nan, kuma shugaban Darikar Tijjaniyya na Najeriya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi yayi karin haske dangane da ra'ayoyinsa kan rarraba masarautar Kano da Ganduje yayi...
A ranar Talatar da ta gabata ne, Ibrahim Kwatarkwashi, dan majalisa mai wakiltar mazabar Bungudu ta Gabas, ya mika rahoton kwamitin sa na neman kirkirar masarautar da sarakunan ta. Kudirin ya samu tsallake karatu na biyu da na uku
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari