Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Haruna Sanusi, Hakimin karamar hukumar Bebeji da ke jihar Kano yayi murabus daga mukaminsa, bisa dalili na rashin lafiya da kuma sauyin tsarin masarauta da aka samu kwanan nan.
Takwaran Ganduje da manyan ‘Yan siyasa sun yi tir da rabo fadar Kano da aka yi. Daga cikin wadanda su kayi babatu akwai Babban Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi.
Sarkin ya bayyana haka ne cikin wata hira da yayi da majiyarmu jim kadan bayan ya amshi sandan girma daga Gwamna Ganduje a ranar Asabar, 11 ga watan Mayu, inda yace bashi da wata burin a ganin an raba masarautar Kano saboda tana k
Yaron Sarki Kano Asraf Muhammadu Sanusi ya tofa albarkacin bakin sa kan rikicin Sarki da Mahaifin sa inda yace idan har aka tsige Sarki ko kuma a rage masa matsayi, zai yi wa al’umma su samu shugaba adali irin sa.
Da yake magana da manema labarai jim kadan bayan kammala taron kungiyoyin al'umma a karamar hukumar Wudil, Malam Muhammad Idris, shugaban gamayyar kungiyoyin tare da sakatarensa, Dakta Baba Sani Wudil, sun bayyana cewar ba a tuntu
Za ku ji yadda Sarkin Kano ya samu kan sa cikin babbar matsala da Gwamna domin har yanzu akwai yiwuwar cewa za a maka Sarkin Kano a gaban kotu a game da yadda aka batar da kudin Masarautar Kano.
Tun bayan lokacin da mahaifinata, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya kuduri niyyar kirkirar sababbin masarautu guda hudu, ta dinga yin rubutu da tura bidiyo kala-kala a shafukanta na sada zumunta...
Kwamishinan shari'ah na jihar Kano, Barista Ibrahim Mukhtari ya fada wa BBC cewa har zuwa daren ranar Juma'a, bai karbi wani umarni daga kotu (game da batun nada sabbin sarakuna da kirkirar karin masarautu na gwamnatin Kano) ba.
Bayan kaddamar da karin masarautun yanka guda hudu a Kano da gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya yi, 'yar gidan Sarkin Kano Muhammad Sanusi II ta yi wani raddi a shafinta na Instagram...
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari