Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Sarkin Kanam ya roki Gwamnoni su sa baki a rikicin Ganduje da Sanusi. Sarkin ya roki Gwamnan Gwamnonin Arewa ya sa baki kan rigimar Kano. Sarkin yace ya kamata Gwamna Lalong ya sa baki a rikicin.
Akwai alamu masu karfi da ke nuna cewa rikici tsakanin gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya zo karshe biyo bayan wata matsaya da aka cimma a daren ranar Juma’a a Abuja.
Daga karshe, Shuugaba Muhammadu Buhari ya saka baki cikin rikicin da ke faruwa tsakanin gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II. An dade ana kira ga Shugaban kasar da dattijan arewa su sasant
Duk da kasancewar gwamna Ganduje ya kirkiri sabbin masaurutu hudu tare da nada sarakunansu na yanka, wasu daga cikin hakiman da suka fada karkashin sabbin masarautun sun bijire wa sabbin sarakunan da Ganduje tare da halartar bikin
A yau Talata, 4 ga watan Yuni ne daukacin al’umman Musulmi a sassa daban-daban na duniya suka gudanar da Sallar Eid-el Fitr bayan kammala azumin watan Ramadana. Jama’a sun tunkari masallatai daban-daban domin cika ibadunsu.
Legit.ng ta ruwaito walin Kano, Alhaji Mahe Bashir ne ya bada wannan kariya ga masarautar a ranar Litinin, 3 ga watan Yuni, inda yace zarge zargen da ake yi ma masarautar basu da tushe balle makama, sa’annan ya bayyana daki daki y
Rahotonni dake shigo mana daga sassan Nageriya daban-daban na nuni da cewar an ga jaririn watan Shawwal (watan karamar Sallah) a wasu garuruwa kamar haka: Potiskum da Unguru a Jihar Yobe, Daura a Jihar Katsina Da Jimeta a jihar Ad
A jiya ne Sanata Kwankwaso yayi tir da raba masarautun Jihar Kano. Kwankwaso ya fito yayi magana a kan raba masaratu, zaben 2019 da sauran wasu batutuwa a gidan rediyon Arewa.
Fadar mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II ta yi kira ga kafatanin hakimai da dagatan dake kananan hukumomin jahar Kano dasu cigaba da yi masa biyayya a matsayinsa na Sarki guda daya tilo a jahar Kano gabaki dayanta.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari