Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi yayi kira ga dukkanin masu ruwa da tsaki da su sanya baki a lamarin rashin jituwan da ke tsakanin Sarkin Kano, Mohammad Sanusi II da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje.
Tuni dakatar da wannan limami ya fara aiki ba tare da bata lokaci ba. Muhammad dai, ana zarginsa ne da sabawa umarnin Sarki a kan ganin watan sallar idi. Abinda wannan limamin ya aikata kuwa shi ne, bai ajiye azumi ranar da aka ga
Shahararren mawakin Hausan nan, Nazir M Ahmad, Sarkin Waka, yayi wani habaici da wasu kalamai na waka da suka yi nuni da cewa da gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ke. Wannan shine karon farko da Naziru yayi...
A cewar jawabin da babban mai taimakawa gwamnan jihar a bangaren yada labarai da sanarwa, Ismaila Uba Misilli, ya fitar a ranar Litini, ya ce aikin kwamitin da sarkin zai jagoranta shine yin aiki tare da hukumar jin dadi da walwal
Bello Bayero, ‘Danuwan Sarkin Bichi Aminu Bayero ya fito ya soke sa inda da ya nemi ya yi murabus. ‘Dan Gidan Ado Bayero ya kuma fito ya fallasa wadanda su ka rusa Masarautar Kano.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Dalhatu Attahiru Bafarawa ya soki al'amarin manyan arewa na shirun da suka yi dangane da rikicin masarautar Kano, inda ya bayyana cewa hakan na iya zama matsala ga daukacin kasar nan baki daya..
Sabuwar masarautar Rano dake jihar Kano ta fara bincikar Hakimai guda hudu da suka ki bin umarninta. Hakiman sun hada dana karamar hukumar Doguwa, Alhaji Aliyu Harazimi; karamar hukumar Kura, Alhaji Bello Ado Bayero; karamar...
Jihohi 19 da Arewacin Najeriya ya kunsa da kuma babban birnin kasar nan na Tarayya Abuja, su na batar da makudan kudi na biliyoyin nairori a kan masarautu da yankin ya kunsa cikin kowace shekara kamar yadda bincike ya tabbatar.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta bayyana furucin Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II, inda yake cewa ba shine akawun masarautar Kano ba a matsayin maganar da bata kamata ba...
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari