Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii

Sanusi ya tsige Limamin wani masallacin Juma’a
Sanusi ya tsige Limamin wani masallacin Juma’a
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Tuni dakatar da wannan limami ya fara aiki ba tare da bata lokaci ba. Muhammad dai, ana zarginsa ne da sabawa umarnin Sarki a kan ganin watan sallar idi. Abinda wannan limamin ya aikata kuwa shi ne, bai ajiye azumi ranar da aka ga