Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
A jiya Alhamis ne 15 ga watan Agustan nan, masarautar Kano, karkashin jagorancin Sarki Muhammad Sunusi na biyu ta gabatar da hawan babbar sallah na karshe a wannan shekarar, wanda ake kira da hawan Dorayi...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya ce gwamnatinsa ba za ta amince da barna da gangan ba, wanda zai dagula tsarin sabbin masarautun da aka kafa da niyyar samar da cigaba a jihar.
Za ku ga hoton Matan Sarkin Kano hudu. Sa’adiya Ado Bayero ita ce uwargidan sabon Sarki Kano Sanusi Lamido Sanusi, wanda ya ke da ‘Ya ‘ya irin su Fulani Siddika Sanusi, Shahida Sanusi, da Ashraf Sanusi.
Rahotanni sun kawo cewa a ranar Asabar, 10 ga watan Agusta wanda ya kasance jajibarin Sallah , ne Sarkin Gaya, Ibrahim Abdulƙadir ya dakatar da wasu Hakimai saboda sun ki masa biyayya.
Wasu hakimai 11 da suka fada arkashin sabbin masarautun da gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kirkira sun halarci hawan Sallah na yammacin ranar Litinin a masarautar sarkin birnin Kano, Mai Martaba Sarki Sanusi
Shugaban kasa, Muhammadi Buhari, ya yi Salla a masallacin idin 'Kofar Arewa' a garin Daura, tare da shugaban kasar Guinea, Farfesa Alpha Conde, wanda ya kawo masa ziyarsa a ranar jajiberin Sallah, ranar Asabar, domin su yi Idin sa
Sarkin Gwandu kuma Shugaban Sarakunan na jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Bashar ya ce sabawa Ubangiji da aikata Fyade, madido da zinace-zinace ya jawo matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Kwanan nan ne Lamido Sanusi, Sarkin Kano ya je kasar Ingila domin taya dansa da ya kammala karatu kwanan nan daga jami’ar da ke Ingila murna. Matashin mai suna Ashraf Adam ya kammala karatu ne daga jami’ar Manchester.
A yau dinnan ne gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa sabbin masarautun jihar Kano guda hudu da ya kirkira suna nan daram-dam babu wanda ya isa ya rushe su...
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari