Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Mai martaba Sarkin, Alhaji Muhammadu Sunusi II ya kai ziyara jahar Kaduna, inda ya samu kyakkyawar tarba daga wajen mai girma gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai a gidan Sir Kashim Ibrahim.
A yayin da zaben gwamnan jihar Kogi ke kara karato wa, 'yan kabilar Igala a karkashin jagorancin sabon mataimakin gwamna jihar Kogi, Edward Unekwuojo Onojo (CIK), Sanata Jibrin Isa Echocho, da sauran zababbun mambobin jam'iyyar AP
Da yammacin ranar Asbar ne wani Zaki ya kwace a gidan adana namun jeji (Zoological Garden) kuma ba a samu nasarar kama shi ba sai da safiyar ranar Lahadi. Jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa zakin ya yi kutse zuwa kejin dana
Jiya Sanata Kabiru Gaya ya yi magana a kan yaran Kano da ake sacewa a Majalisa. Yanzu Majalisar Tarayya za ta binciki batun satar Yaran na Kano zuwa Onistsha nan da mako biyu.
Rahotanni sun bayyana cewa Sarki ya tsige Maja Sirdi ne sakamakon bayyana farin cikinsa da yayi da samun nasarar gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a kotun sauraron kararrakin zabe.
A jiya aka fara yada wani marar tushe game da fasihin mawakin Sarautar nan Nazir Ahmad Sarkin Wakan San Kano, akan 'yar hatsaniyar da ta faru tsakanin magoya bayan Kwankwasiyya da Sheikh Isah Ali Fantami...
Tafiyar da zata kai Ganduje gidan gwamnati daga MAKIA bata wuce minti 15, amma ta dauke shi fiye da sa'a guda saboda yawan jama'a da cunkuson ababen hawa. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa fitowar dubban masu tarar gwamnan ya
A Ranar Lahadi, Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi wani nadin sarauta a kasar Turai yayin da ake rade-radin sabon rikici tsakaninsa da Gwamna. A karon farko Mai martaba Sarki Sanusi II ya yi zaman fada a kasar waje.
Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Kano, DSP Haruna Kiyawa, ya tabbatar da faruwar lamarin tare da bayyana cewa kwamishinan 'yan sandan jihar, Ahmed Iliyas, ya bayar da umarnin a fara binciken yadda wannan abun bakin ciki ya faru.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari