Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Al'umman Najeriya na ci gaba da tofa albarkacin bakunansu a kan matakin da gwamnatin jahar Kano ta dauka na tsige sarki Muhammadu Sanusi na II.
A yau Litinin, 9 ga watan Maris ne gwamnatin jahar Kano karkashin jagorancin, Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta tsige Sarkin Kano, Muhammad Sanusi na II.
Kamar yadda kuka sani an jahar Kano ta tsinci kanta a cikin wani yanayi a yau Litinin, 9 ga watan Maris, inda aka tsige sarkin Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na II.
Biyo bayan tsige tsohon Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sunusi II mai murabus, diyarsa ta fito a kafar sadarwar zamani ta Twitter tana yin gargadi tare da kashedi ga masu jajanta musu,
Sarkin Kano mai murabus, Malam Muhammadu Sunusi II zai koma jahar Nassarawa domin cigaba da rayuwarsa bayan tsige shi daga kujerar sarautar Kano da gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya yi.
Rundunar jami'an tsaro a ranar Litinin ta tsinkayi fadar Sarkin Kano da ke jihar Kano. Wannan ya biyo bayan tumbuke Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II da ofishin gwamnan jihar yayi. Rundunar jami'an tsaron da suka hada da 'yan
Rahotanni da muke samu a yanzu ya nuna cewa jami’an tsaro sun kama Sarki Sanusi sannan sun tafi da shi. Sai dai zuwa yanzu babu wani cikakken bayani a kan inda aka nufa da shi ko kuma halin da ya ke ciki.
A jihar Kano, har an fara hararo wanda zai iya zama Magajin Sarki Muhammadu Sanusi II. Akwai yiwuwar Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da daya daga cikin wadannan ukun.
Rundunar jami'an tsaro a ranara Litinin ta tsinkayi fadar Sarkin Kano da ke jihar Kano. Wannan ya biyo bayan tumbuke Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II da ofishin gwamnan jihar yayi. Rundunar jami'an tsaron da suka hada da 'ya
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari